Yan ta'adda
Yayin da rashin tsaro ke kara ƙamari musamman a Arewacin Najeriya, Shugaba Bola Tinubu ya tura gargadi mai zafi ga yan ta'adda yayin da rashin tsaro ya yi kamari.
Rundunar yan sanda a jihar Anambra da ke Kudancin Najeriya ta yi jimamin mutuwar wasu jami'anta bayan harin yan bindiga da safiyar yau Alhamis 3 ga watan Oktoba.
A wannan labarin, Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar wakilan kasar nan, Ali Ndume ya shawarci shugaban kasa kan yadda za a magance matsalar tsaro.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun yi garkuwa da wasu manoma a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun hallaka mutane biyar tare da wani jami'in tsaro.
Wasu da ake zargin makiyaya ne sun kashe sojoji biyu da farar hula bakwai, ciki har da hakimin kauyen Eguma da ke karamar hukumar Agatu ta jihar Benue.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto mutanen da 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram suka yi garkuwa da su a jihar Borno da ke Arewacin Najeriya.
Kasurgumin dan ta'adda, Bello Turji ya fitar da sabon bidiyo a jiya Litinin 30 ga watan Satumbar 2024 a jihar Zamfara inda ya yi jimamin mutuwar Halilu Sabubu.
Gawurtaccen shugaban 'yan bindiga, Bello Turji ya kafawa gwamnati sharadi na wanzar da zaman lafiya a jihar Zamfara. Ya kuma soki Dauda Lawal da Bello Matawalle.
Bola Tinubu ya yi jawabi bayan Najeriya ta cika shekaru 64 da samun yancin kai. Ya ce an kashe jagororin yan ta'adda 300 kuma an samar da zaman lafiya a kauyuka.
Yan ta'adda
Samu kari