Yan ta'adda
Gwamnatin tarayya za ta koma kotu domin ci gaba da shari'a da akalla mutane 300 bisa zargin cewa su na da hannu a cikin ta'addanci da ya addabi kasa.
Kungiyar masu kishin kasa da kokarin tabbatar da cigaba ta karyata kasungurmin dan ta'adda, Bello Turji bayan kalaman da ke dangantaka Bello Matawalle da ta'addanci.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cato dayadaga cikin matan Chibok da wasu mata da dama bayan sun fafata da Boko Haram an mika mutanen ga gwamnatin Borno.
Hafsun sojojin Najeriya, Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ya bayyana hakar ma'adanai da satar shanu cikin manyan abubuwan da ke kawo cikas wajen yakar yan ta'adda.
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International (AI) ta shawarci gwamnatin tarayya kan yadda za ta bullowa lamarin zanga-zanga a kasar nan.
ƙaramin ministan tsaro, Bello Muhammad Matawalle, ya musanta alakanta shi da ake yi da Bello Turji, dan bindigan Zamfara. Ya ce bashi da hannu a ta'addanci.
Kasurgumin dan ta'adda a yankin Arewa maso Yamma, Bello Turji ya yi tone-tone kan ta'addanci inda ya zargi Belo Matawalle kan goyon bayan ta'addanci.
Duk da dokar hana fita a jiihar Benue, 'yan bindiga sun bijirewa dokar inda suka kutsa cikin kauye tare da hallaka mutane 18 yayin harin da tsakar dare.
Hukumar dakarun haɗin guiwa na sojoji ta bayyana cewa, aƙalla mayakan Boko Haram 263 ne suka miƙa wuya tare da tuba a cikin sati daya a jamhuriyar Kamaru.
Yan ta'adda
Samu kari