Yan ta'adda
Tun bayan kara tabarbarewar tsaro a Najeriya musamman a Arewacin kasar ake zargin wasu da hannu a harkokin ta'addanci da suka musanta lamarin a lokuta da dama.
Yan sanda sun kama sarkin da yake taimakawa yan bindigar Arewa da bayanan sirri. An kama basaraken tare da sauran mutane da suke taimakawa yan bindiga.
A wannan labarin, za ku ji dan majalisa mai wakiltar Bauchi ta Kudu, Shehu Buba Umar ya samu goyon bayan majalisar koli ta shari'ar musulunci kan zargin da ake masa.
Yan bindiga sun kai hari kan askarawa masu bayar da tsaro a yankin Tsafe inda suka kashe mutane 8. Yan bindigar sun yi kwanton bauna ne ga askarawan da safe.
Yan sanda sun yi musayar wuta da yan bindiga a kananan hukumomin Katsina kuma sun ceto mata da yara kanana daga kamun masu garkuwa bayan tafka kazamin fada.
Mayakan Boko Haram sun kai wani mummunan hari kan rundunar sojoji da daren ranar Litinin 7 ga watan Oktoban 2024 inda aka rasa rayuka da dama yayin harin.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya amince da daukar yan sa kai 500 domin cigaba da yakar yan bindiga a Katsina. Dikko Radda ya ce za a cigaba da yakar yan bindiga.
Rundunar yan sanda ta cafke wani matashin da ya kashe wani dan banda har lahira. Matashin ya sassara dan bangar ne kuma ya tafka masa satar babur da wayar hannu.
Babban malamin Musulunci, Sheikh Ahmed Mahmud Gumi ya yi magana kan sulhu da yan bindiga inda ya ce bai taba zuwa wurin yan ta'addan shi kadai ba.
Yan ta'adda
Samu kari