Olusegun Obasanjo
Tsohon shugaban ƙasa, Cif Olusegun Obasanjo ya shiga taron sirri da ƴan majalisar wakilan tarayya shida a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun yau Juma'a.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Aremu Obasanjo, ya bayyana cewa Najeriya ta yi babban kuskure kan yadda take ci gaba da dogaro kan danyen man fetur.
Olusegun Obasanjo ya tona yadda cin hanci ya yi yawa a harkar matatun mai a Najeriya, ya fadi yadda masu kamfanin Shell suka koka kan rashawa a kan matatun.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya ce masu shigo da mai za su yi kokarin dakilewa tare da yin zagon kasa ga nasarorin da matatar Dangote ta samu.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta dawo da biyan tallafin man fetur da Shugaba Bola Tinubu ya cire a shekarar 2023.
Tsohon shugaban kasar Najeriya ya nuna takaici kan yadda mahaifiyarsa ba ta ci ribar daukar nauyinsa da ta yi duk da nasarar da ya samu a rayuwa.
Tsige Sanata Ali Ndume daga mukamin bulalar majalisar dattawa ya kara bankado da abin da ke faruwa a majalisar tarayyar kan masu sukar shugaban kasa mai ci.
Tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo ya yi karin haske kan tattaunawa da ya yi da gwamnonin kudu, ya ce ba su yi magana kan sake Nnamdi Kanu ba.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Adolphus Wabara ya bayyana cewa an turo masa kudi N250m domin ya amince da tarace da Olusegun Onasanjo ya nema a 2006.
Olusegun Obasanjo
Samu kari