Olusegun Obasanjo
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya koka kann halin shugabanni inda ya ce ya kamata su kasance a gidajen gyaran hali saboda halayyarsu.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa wa'adin mulki daya na shekara shida ba zai warware matsalolin da kasar nan ke ciki ba.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanga ya bukaci gwamnatin tarayya ta zauna da masu zanga zanga kuma ta saurari kokensu domin ba su saɓawa doka ba.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya gargadi shugabanni da sauran 'yan Najeriya a kan su rungumi sulhu domin samar da ci gaba mai dorewa.
Tsohon shugaban ƙasa, Cif Olusegun Obasanjo ya shiga taron sirri da ƴan majalisar wakilan tarayya shida a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun yau Juma'a.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Aremu Obasanjo, ya bayyana cewa Najeriya ta yi babban kuskure kan yadda take ci gaba da dogaro kan danyen man fetur.
Olusegun Obasanjo ya tona yadda cin hanci ya yi yawa a harkar matatun mai a Najeriya, ya fadi yadda masu kamfanin Shell suka koka kan rashawa a kan matatun.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya ce masu shigo da mai za su yi kokarin dakilewa tare da yin zagon kasa ga nasarorin da matatar Dangote ta samu.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta dawo da biyan tallafin man fetur da Shugaba Bola Tinubu ya cire a shekarar 2023.
Olusegun Obasanjo
Samu kari