Olusegun Obasanjo
Tsohon dan majalisa, Sergius Ogun ya bayyana cewa ana biyan kowannensu Naira Miliyan 8.5 duk wata a matsayin kudin gudanarwa, wanda ba ya daga cikin albashinsu.
Majalisar dattawa ta mayarwa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo martani sannan ta ce ‘yan majalisar tarayya ba sa samun tukuicin kudi daga fadar shugaban kasa.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya caccaki 'yan majalisar tarayya bisa abin da ya kira halayyar da suke da ita ta kayyade albashinsu da kansu.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya koka kann halin shugabanni inda ya ce ya kamata su kasance a gidajen gyaran hali saboda halayyarsu.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa wa'adin mulki daya na shekara shida ba zai warware matsalolin da kasar nan ke ciki ba.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanga ya bukaci gwamnatin tarayya ta zauna da masu zanga zanga kuma ta saurari kokensu domin ba su saɓawa doka ba.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya gargadi shugabanni da sauran 'yan Najeriya a kan su rungumi sulhu domin samar da ci gaba mai dorewa.
Tsohon shugaban ƙasa, Cif Olusegun Obasanjo ya shiga taron sirri da ƴan majalisar wakilan tarayya shida a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun yau Juma'a.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Aremu Obasanjo, ya bayyana cewa Najeriya ta yi babban kuskure kan yadda take ci gaba da dogaro kan danyen man fetur.
Olusegun Obasanjo
Samu kari