Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Kungiyar Kiristoci a yankin Arewa maso Yamma ta nuna damuwa kan yadda aka yi wariya a mukaman hukumar raya yankin Arewa maso Yamma (NWDC) kan nadin mukamai.
Fitaccen malamin addinin Kirista a Najeriya da aka fi sani da Ndabosky ya fadi yadda ya taba fashi da makami kafin Allah ya ceto rayuwarsa ya dawo harkar addini.
Wani babban fasto a Abuja ya bukaci Bola Ahmed Tinubu ya canza tsare tsaren gwamnatinsa kasancewar yadda kowa ke talaucewa a Najeriya saboda tsadar rayuwa.
Malamin addinin kirista, kuma jagora a cocin Methodist da ke Abuja, Rabaran Dr. Michael Akinwale ya ce bai dace yan kasar nan su rika kushe gwamnatin Tinubu ba.
Babban limamin cocin nan da aka saba jin muryarsa a harkokin siyasar ƙasar ɓan, Primate Ayodele ya nemi shugaban ƙasa Tinubu ya sauke ministan wasanni
Gwamnan jihar Enugu ta ba masallatai da majami'u wa'adin kwanaki 90 su cire dukkanin lasifikar da ke wajen wuraren bautarsu domin magance matsalar gurbacewar sauti.
Al'ummar Musulmai da Kiristoci a jihar Plateau sun fito neman mafita kan rashin ruwan sama inda suka koka kan yawan zunuban da ake aikatawa a fadin kasar.
Kungiyar matasan CAN a jihar Taraba ta ba da umarnin gudanar da addu'o'i da azumi na tsawon kwanaki uku yayin amfanin gona suka fara lalalcewa a fadin jihar.
Kungiyar hadin kan addinai ta NIREC ta yi kira ga shugaba Bola Tinubu kan biyan bukatun talakawa masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a fadin Najeriya.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari