Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Sarkin Musulmi da kungiyar CAN sun bukaci a hukunta masu daukar nauyin ta’addanci, sun bukaci ayi adalci wajen rabon albarkatun ƙasa don cigaban Najeriya.
Watan Disamba na dauke da bukukuwa daban-daban, daga Kirsimeti da ranar dambe zuwa daren sabuwar shekara. Mutane na sada zumunci, da tuno da al'adun gargajiya.
Gwamnatin jihar Legas ta ci gaba da ɗaukar mataki mai tsauri kan masu taka dojar haramta hayaniya da ajiye kaya da kan ƙa'ida ba, ta rufe muhimman wurare.
Babban limamin cocin katolikan na Sokoto, Bishop Mathew Kukah ya yi ikirarin cewa 'yan siyasa sun sanya talauci a cikin al'umma yayin da ilimi ya raunana a Arewa.
Shugaban Cocin INRI Spiritual Evangelical, Primate Elijah Ayodele ya yi hasashen cewa shekarar 2025 za ta zamo mai tsanani ga 'yan Najeriya sakamakon tsadar rayuwa.
Babban malamin nan, Emeritus Archbishop na Abuja ya bukacu shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi wa yan Najeriya aiki ba tare da nuna fifiko ba.
Babban limamin cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye ya ce Najeriya ta samu taimakon Allah shiyasa canjin Dala bai kai N10,000 ba yanzu, ya faɗi mafitar da ta rage.
Cocin RCCG ta bayyana dakatar da wasu fastoci biyu bayan zarge-zargen luwadi sun yi yawa a kansu, ta sa a gudanar da bincike mai zurfi nan da makonni biyu.
Wani limamin cocin katolika, Rabaran Tsomas ya nuna halin dattako, inda ya mika kansa ga ƴan bindiga domin su saki ɗalibai 2 da suka yi garkuwa da su a Edo.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari