Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Wasu Kiristoci sun gamu da iftila'i a Gombe yayin da motar shinkafa ta kwace daga hannun direba, ta kuma kutsa cikinsu lamarin ya bar mutane da raunuka.
Rundunar ƴan sandan Abuja ta tabbatar da kama limamin coci da jami'ai kan zarginsu da sakaci a taron da ya jawo turmutsitsi har aka rasa rayuka ranar Asabar.
Shugaba Tinubu da gwamnoni sun bukaci 'yan Najeriya da su rundumi soyayya, zaman lafiya, da hadin kai yayin bikin Kirsimeti. Diri ya nemi a taimaki marasa galihu.
Barayi sun haura katanga, sun sace akuyar Kirsimet a Gwagwalada da ke Abuja. Mai akuyar ya kai rahoto yayin da ‘yan sanda suka soma bincike don gano barayin akuyar.
Gwamnan jihar Ribas ya rattaba hannu tare da umartar a bai wa ma'aiksta da ƴan fansho alawus na N100,000 domin su yi shagalin bikin kirsimeti cikin walwala.
Sanata Oluremi Tinubu, uwar gidar shugaban Najeriya ta bukaci ƴan Najeriya su nunawa juna kauna, tausayi, ta ce ranakun farik ciki da jim daɗi na nan tafe.
An jibge akalla jami’ai 3,180 a Abuja don kare rayuka da dukiyoyin al'umma a bukukuwan Kirsimeti da na sabuwar shekara. An bukaci jama’a su ba jami'ai hadin kai.
Kungiyar Kiristocin Arewa a jihohi 19 ta CHAIN ta goyi bayan kudirin harajin Bola Tinubu inda ta ce kudirin ba ya adawa da Arewa. Ta bukaci a hada kai a Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana ranakun hutu domin bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ware ranaku uku domin gudanar da bukukuwan.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari