Mafi karancin albashi
Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazak ya kafa kwamitin mutane 21 saboda mafi karancin albashin ma'aikata na N70,000 yayin da ake zanga-zanga.
Kungiyar Kwadago ta NLC a jihar Gombe ta bayyana rashin jin dadi kan kalaman Gwamna Inuwa Yahaya na jihar kan biyan mafi karancin albashin N70,000.
Gwamnan jihar Gombe ya fara fita zakka, ya ce ba zai iya biyan sabon mafi karancin albashi na N70,000 ba sakamakon karancin kafo da jihar ke samu daga tarayya.
Gwamnam jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da kwamitin da zai yi nazari kan mafi karancin albashin ma'aikata a jihar. Kwamitin ya kunshi manyan mutane.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya kawo karshen tsawon lokacin da aka shafe ana tattaunawa, ya sa hannu a dokar sabon mafi ƙarancin albashi yau Litinin a Abuja.
Bayan amincewa da kudurin dokar sabon mafi karancin albashi da majalisa ta yi, an rika samun rade-radin cewa Shugaba Bola Tinubu na iya karawa 'yan NYSC alawus.
An gano kuskure a jawabin shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio game da sabon mafi karancin albashin N70,000 inda ya ce har masu gadi za a biya.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa daga yanzu, N70,000 aka amince dukkanin masu daukar aiki su biya ma'aikata.
Kwamishinan matasa da wasanni na jihar Kano, Mustapha Rabiu Kwankwaso, ya mika jan kunne ga jaridar 247UReports. Ya zargeta da bata masa suna da gwamnatin Kano.
Mafi karancin albashi
Samu kari