Arsenal
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa an samu rikici a karamar hukumar Fagge, Kano, bayan wasan zakarun Turai tsakanin Arsenal da Real Madrid a daren jiya Laraba.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani dan kungiyar Arsenal ya yi ajalin magoyin bayan Manchester United a kasar Uganda bayan wasansu da Liverpool a ranar Lahadi.
Akwai fitattun yan wasan kwallon kafa a Turai a kakar wasa ta bana wato shekarar 2024 da suka yi ritaya daga buga tamola bayan shafe shekaru suna fafatawa.
Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta sanar da mutuwar tsohon dan wasanta, Kevin Campbell bayan fama da jinya yayin da Everton ta tura sakon jaje kan rashin.
Man City ta lashe kofin gasar Premier ta bana bayan da Phil Foden ya zura wallaye biyu yayin da shi ma Rodri ya zura kwallo daya a wasan da ta buga yau.
Kotun Kolin Najeriya ta kori karar da Sanata Adeyemi ya kalubalanci nasarar Ododo a zaben fidda gwanin ɗan takarar APC a zaben gwamnan jihar Kogi.
'Yan sanda a kasar Uganda sun kama wasu magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal su 8 sakamakon kamasu da suka yi suna shagalin murnar nasararsu kan Man U.
dan wasan wanda ya sawa kasar ingila riga yace ayana alfaharin kasancewarsa a matsayin da zai iya taimakawa wasu domin ganin sun kai ga nasa a rasyuwarsu ta yau
Tsohon Gwamnan Abia ya yunkuro, ya na neman sayen jari a Arsenal da ke Ingila.Sanata Orji Uzor Kalu ya na sha’awar zuba kudi a Arsenal domin su ci gasar Turai.
Arsenal
Samu kari