![Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ya riga mu gidan gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5861bb139e17f4ed.jpeg?v=1)
Arsenal
![Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ya riga mu gidan gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5861bb139e17f4ed.jpeg?v=1)
![2023/2024: Man City ta lashe gasar Premier, ta kafa tarihi a duniyar kwallon kafa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9597c1ce4d2d25bb.jpeg?v=1)
![Kotun Ƙoli Ta Yanke Hukunci Kan Sahihin Ɗan Takarar Gwamnan APC a Zaben Jihar Arewa Na 2023](https://cdn.legit.ng/images/360x203/083c131160b21ba6.jpeg?v=1)
![Jami'a Sun Damke Magoya Bayan Arsenal 8 a Uganda Kan Shagalin Murnar Nasarar da Kungiyar ta Samu Kan Man U](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b5645ba38f726e38.jpeg?v=1)
![Dan Kwallon Arsenal Bukayo Saka Ya Ceci Rayuwar Yara 120 A Jihar Kano](https://cdn.legit.ng/images/360x203/76f54b7361846405.jpeg?v=1)
![Sanatan Abia ya na shirin yi wa Dangote cin-layi wajen sayen kungiyar Arsenal](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6519645dd1afda35.jpeg?v=1)
![Tauraron Arsenal ya yi watsi da Super Eagles, ya zabi ya bugawa Ingila](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4f67555a6688d0bb.jpeg?v=1)
‘Dan wasa Bukayo Saka ya tabbatar da cewa zai bugawa kasar Ingila a shafinsa na Twitter. Iyayen Saka ‘Yan Najeriya ne, amma ya ki yarda ya bugawa Najeriya.
![Ozil da Demba Ba sun nuna kishi, sun soki abin da ake yi wa 'Yanuwansu Musulmai a China](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c08b12987fd8357a.jpeg?v=1)
Demba Ba ya shiga sahun Ozil Mesut a kan kira game da cin kashin da ake yi a Sin. Musulman ‘Yan kwallon biyu sun nuna kishi, sun soki abin da ya ke faruwa.
![Kamar ba ayi ba: Kocin Arsenal Arteta ya wartsake tsaf daga cutar Coronavirus](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8d2d7c42835580d8.jpeg?v=1)
Cutar COVID-19 ta saki Kocin Arsenal bayan kusan makonni 2 ya na faman jiya. Mai horas da ‘Yan wasan na kungiyar Arsenal ya bayyana wannan a gidan talabijin.
![Gasar Firimiya: Ba zan kashe kai na a kan Arsenal ba – Inji Atiku Abubakar](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5fb936fd6b9d47b4.jpeg?v=1)
Sanin kowa ne a yanzu cewa harkar kwallon kafa ya girmama sosai ta yadda ba wai yara ko matasa bane kadai ke goyon bayan kungiyoyin kwallon kafa ba, a’a, har ma da manyan mutane, kamar yadda Atiku Abubakar ya tabbatar.
![‘Yan kwallo 30 da su ka yi zarra wajen kyautar Ballon D’or da kungiyonyinsu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/61b30e3449a1df5f.jpeg?v=1)
A ‘Yan wasan kwallon kafa 30 da su ka yi zarra wajen kyautar Ballon D’or. Liverpool ta na da ‘yan wasa 7, Man City 5, Real Madrid da Juventus da Ajax sun samu 2. Bayern Munchen da Arsenal 1.
![Yanzu nan: Arsene Wenger ya damki wani muhimmin aiki mai tsoka a FIFA](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ad8e4c5dd34cfd06.jpeg?v=1)
Dazu nan tsohon Kocin Arsenal ArseneWenger ya samu babban aiki bayan ya ajiye koci. Shehin kwallon watau Wenger ya dawo kwallon kafa bayan ya karbi aikin FIFA a shekara 70.
![An tsinci gawar mutum a gidan babban dan wasan Arsenal](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f9a8cd39cd0129d5.jpeg?v=1)
Majiyar Legit.ng ta ruwaito an gano gawar ne a wani sabon gida da Elneny ke ginawa a birnin Mahalla El Kubra na kasar Misra, don haka dan kwallon baya zama a gidan, amma mahaifinsa ne ya ci gano wannan gawa, kuma ya kai ma jami’an
![Tashin hankali: Dan wasan Arsenal, Mesut Ozil ya sha da kyar, bayan wani hari da 'yan fashi suka kai masa zasu kashe shi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1dd4d75d7ec00ee9.jpeg?v=1)
Fitaccen dan wasan kwallon kafa na kulob din Arsenal, Mesut Ozil da Kolasinac sun ranta ana kare don neman mafaka bayan an wasu mutane da ake tunanin 'yan fashi ne sun kai musu hari da wukake, ranar Alhamis 25 ga watan...
![Akwai kishin-kishin din manyan 'Yan wasan Barcelona za su bar Kulob din](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkyt1sbr6iri404o.jpeg?v=1)
Idan ku na bibiyar mu a 'yan kwanakin nan za ku ji an fara jin kishin-kishin din cewa wasu manyan 'Yan wasan Barcelona irin su Messi da Iniesta za su tashi.
Arsenal
Samu kari