Arsenal
Majiyar Legit.ng ta ruwaito an gano gawar ne a wani sabon gida da Elneny ke ginawa a birnin Mahalla El Kubra na kasar Misra, don haka dan kwallon baya zama a gidan, amma mahaifinsa ne ya ci gano wannan gawa, kuma ya kai ma jami’an
Fitaccen dan wasan kwallon kafa na kulob din Arsenal, Mesut Ozil da Kolasinac sun ranta ana kare don neman mafaka bayan an wasu mutane da ake tunanin 'yan fashi ne sun kai musu hari da wukake, ranar Alhamis 25 ga watan...
Idan ku na bibiyar mu a 'yan kwanakin nan za ku ji an fara jin kishin-kishin din cewa wasu manyan 'Yan wasan Barcelona irin su Messi da Iniesta za su tashi.
Magoya bayan Kungiyar na nuna cewa ba su ji dadin abin da ake yi a kulob din. Real Madrid ta doke Barcelona gida da waje kuma ga rashin Neymar da sauran su.
An ima za a gwabza tsakanin Madrid da Barce a wasan Super cup. Dan wasa Ronaldo zai dawo bakin aiki bayan ya zauna a benci a wasan su da Manchester United.
Barcelona na neman wanda zai maye gurbin tsohon Dan wasan ta Neymar da ya tashi. Daga ciki akwai iIrin su Coutinho, Dembele, da Mpape har da su Griezman.
Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal na shirin dauke dan wasan nan na gaba da kungiyar Real Madrid ke zawarci watau Kylian Mbappe mai shekara 18 da haihuwa a kan zu
A karon farko Arsenal ta kasa samun tikitin shiga gasar cin kofin zakarun Turai ta badi duk da doke Everton 3-1 da ta yi a ranar Lahadi a wasan karshe na gasar
Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal dake kasar Ingila ta sayi wani yaron dan kwallo da asalin kasar Najeriya mai shekaru 13, Lateef Omidji daga kungiyar Rotterdham
Arsenal
Samu kari