Peter Obi
Kotun da ke sauraran kararrakin zaben shugaban kasa a Abuja ta yi fatali da karar Peter Obi na rashin hujjoji kan zargin safarar kwayoyi da su ke yi kan Tinubu.
Jam'iyyar Labour ta ɗan takarar shugabancin ƙasa Peter Obi, ta yi watsi da hukuncin da kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta yanke a zamanta na ran.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta yi hukunci kan ƙarar da Shugaba Tinubu da Kashim Shettima suka shigar kan Peter Obi na jam'iyyar Labour Party.
Shugaban kasa Bola Tinubu na cikin tsaka mai wuya yayin da kotun zabe ke matakin karshe na zartar da hukunci kan kujerarsa. Zai san makomarsa a yau Laraba.
Fitaccen malamin coci Fasto Adewale Giwa na cocin ‘Awaiting The Second Coming of Christ’, ya shawarci alƙalan kotun sauraron ƙararrakin zaɓe da su yi hukunci.
Tsohon shugaban tsagerun Neja Delta, Asari Dokubo ya aike da matasa zuwa harabar kotun zaben shugaban ƙasa. Matasan ɗauke da alluna sun je goyon bayan Tinubu.
Yau za a yanke hukuncin shari’ar zaben 2023, Tolu Bankole ya fitar da jawabi a Abuja, ya nuna babu dalilin jin dar-dar, ya na mai ganin nasara ta na hannunsu.
Fasto Eunice wacce ya kafa cocin Covenant Of God, a ranar Talata, 5 ga watan Satumba, ta bayyana cewa ta hango zabin Allah a tsakanin Atiku, Obi da Tinubu.
Duk inda aka san rigima za ta iya barkewa yau a Abuja, an baza ‘yan sanda da dakarun NSCDC. Dama an sanar da cewa za a haska zaman kotun a gidajen talabijin.
Peter Obi
Samu kari