
London







Laura Nuttall, mai shekaru 22 ta kammala digiri a fannin siyasa, falsafa, da tattalin arziki ba tare da wata matsala ba ko tasgaron maki da kokarin karatu ba.

A zaman Kotu na yau Alhamis, ta umarci a cigaba da tsare Sanata Ekweremadu da matarsa a gidan Yari, ta kuma amince wanda abun ya shafa ba karamin yaro bane ba.

A jiya ne labari ya karade kasar nan kan batun kame wani tsohon sanatan Najeriya, wanda aka damke a Burtaniya bisa zargin safarar sassan jikin dan adam da matar

Tsohon mataimakin shugaban majalisa, Ike Ekweremadu, da matarsa sun shiga tsaka mai wuya, sai dai sun musanta zargin da ake musu a gaban Kotun birnin Landan.

Layukan watan tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawar Najeriya, Ike Ekweremadu da na Ache Anichukwu, mai magana da yawunsa a halin yanzu suna kashe, Daily

An sallami wani tsohon shugaban kasan Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar, wanda aka kwantar a asibitin birnin Landan saboda rashin lafiyar da ba a san ko wane

Kunle Adeyanju, jarumin dan Najeriya da ke tattaki kan babur dinsa daga birnin Landan na kasar Birtaniya zuwa birnin Lagas na Najeriya ya shiga nahiyar Afirka.

Hadimin Buhari a fannin yada labarai, Bashir Ahmad ya yada hotunan lokacin da shugaban ke sauka daga jirgi jim kadan bayan isowarsa babban birnin tarayya..

Ossai Ovie Success, mai taimaka wa gwamnan jihar Delta kan harkokin yada labarai, Ifeanyi Okowa ne ya sanar da rasuwar Osakwe a shafinsa na Facebook a ranar Tal
London
Samu kari