London
Kasar Birtaniya ta yi magana kan tsohon sojanta da aka kama da Bindigogi a Najeriya. An kama mutumin da bindigogi kirar AK47 fiye da 50 a jihar Delta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Siminalayi Fubara kan rikicin siyasar jihar Rivers da ya kai ga ayyana dokar ta-baci. Nyesom Wike bai ji dadi ba.
Ministan Abuja, Nyesom Ezonwo Wike ya gana da 'yan majalisar da aka dakatar a Rivers. Hakan na zuwa ne bayan an dakatar da gwamna Simi Fubara da mataimakiyarsa.
Kungiyar tattara bayanan gwaninta watau GWR ta tabbatar da mutuwar mutumin da ya fi kowa tsufa a duniya, John Tinniswood, yana da shekara 112 da haihuwa.
Kungiyar kwallon kafar Manchester United ta kori kocinta, Erik Ten Hag. An bayyana rashin cin wasanni a matsayin dalilin korar Erik Ten Hag daga Manchester
Bayan tafiyar Tinubu hutu an yi jita jitar cewa Tinubu ba shi da lafiya yana asibiti, an kara kudin fetur kuma an yawaita kiran Tinubu da T-Pain ciki har da Atiku.
Tsohon mai magana da yawun shugaban kasa, Dakta Doyin Okupe ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya je Birtaniya domin hana ƴan siyasa tsoma baki a sauya ministoci.
Bola Ahmed Tinubu zai tafi hutu kasar Birtaniya. Bola Tinubu zai shafe mako biyu yana hutawa a birnin London. Ana sa ran Tinubu zai dawo Najeriya a16 ga Oktoba
Barayi sun sace jakar hannun ministar yan sanda a kasar Birtaniya yayin wani taron jami'an tsaro. Dame Diana Johnson tana magana ne kan illar sata a lokacin.
London
Samu kari