
Hukumar Sojin Najeriya







Akalla sabbin yan ta'addan Boko Haram/ISWAP 70 sun mika wuya ga jami'an Sojin Najeriya a karamar hukumar Dikwa, jihar Borno, Arewa maso gabashin Najeriya..

Shugaban kasa Muhammadu Buhari na jagorantar wata ganawa da wasu ministoci da shugabannin hukumomin tsaro a fadarsa da ke Abuja, inji rahotannin da muke samu.

A yammacin ranar Talata ne wani jirgin horar da sojojin saman Najeriya ya yi hatsari a garin Kaduna, Arewa maso Yammacin Najeriya, kamar yadda aka kawo ruwaito.

Wasu ‘yan ta’adda masu yawan gaske a kan babura da ke wucewa ta Kapana, cikin karamar hukumar Munya a ranar Asabar, 16 ga watan Afrilun wannan shekarar....

Rundunar sojin Najeriya ta gana shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta bayyana irin abubuwan da suka faru a lokacin da 'yan bindiga suka hari jirgin kasan Kaduna.

Garuruwan da ke da ke tsakanin Jihar Gombe da Jihar Adamawa a arewa maso gabashin kasar nan, sun rikice bayan wani rikicin ya afka garin Nyuwar da ke Jihar Gomb
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari