Hukumar Sojin Najeriya
Akalla sojoji shida ne aka kashe a kauyen Karaga da ke karamar hukumar Shiroro a jihar Neja bayan sun fada wani tarko da 'yan bindiga suka dana masu.
An ruwaito cewa akalla fararen hula 3 ne suka mutu a wani hari da 'yan bindiga suka kai kauyen Tsafe da ke jihar Zamfara, yayin da suka yi artabu da sojoji.
Yayin da hukumomi ke ta kokarin dakile ta'addanci a Najeriya, kungiyar ISWAP ta kammala shirye-shirye domin bude gidan rediyo ta yanar gizo domin yaɗa manufofi.
Wasu 'yan bindiga sun hallaka akalla sojoji shida a jihar Neja tare da yin garkuwa da wani Kyaftin a wani mummunan hari a daren Juma'a 19 ga watan Afrilu.
Wani luguden wuta da aka yi ya hallaka mutane da-dama a wani kauye da ke jihar Zamfara. Hakimin Dogan Daji a Muradun ya ce mutanensu aka kashe ba 'yan bindiga ba.
Wasu miyagun ƴna bindiga sun halaka mutane akalla 20 a kauywn Anguwar Danko da ke yankin ƙaramar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna ranar Laraba.
Rundunar sojojin Nigeriya ta tabbatar da cafke jami'anta guda biyu kan zargi sata a matatar Aliko Dangote da ke Legas inda ta ce yanzu haka ta na kan bincike.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa gana shirye shiryen gina gidaje domin bawa sojojinta bayan sun yi ritaya. Laftanar Janar Taoreed Lagbaja ne ya shaida hakan
Wasu miyagun ƴan bindiga da ake zaton baki ne sun kai hari kan sakateriyar karamar hukumar Ilejemeje a jihar Ekiti, sun lalata muhimmin kayayyaki.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari