Hukumar Sojin Najeriya
'Yan bindiga sun kashe soja 1 da farar hula 5 a Zurak, Jihar Filato; mutane na tserewa daga Wase zuwa Kampani sakamakon tsoro da fargabar wasu karin hare-hare.
Bayanai daga mazauna yankunan da yan bindiga suka kai hari a Kwara na nuna cewa adadin mutanen da suka rasa rayukansu ya tunkari 100, an ce an tura jami'an tsaro.
Babban lauya mai fafutukar kare hakkin dan adam, Femi Falana ya yi fatali da shirin gurfanar da jami'an da ke da hannu a kitsa juyin mulki a gaban kotun soja.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Chirstopher Musa ya bayyana cewa hadin gwiwar hukumomin tsaro ne ya taimaka wajen tona asirin masu shirin juyin mulki.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya ya ce jami’an sojojin da aka kama kan yunkurin juyin mulki sun san illar abin da suka aikata.
Ministan tsaro, Janar Christopher Musa mai ritaya ya ce gwamnatin tarayya za ta dauki nauyin kulawa da iyalan sojojin da suka yi yunkurin kifar da gwamnatin Tinubu.
Gwamna Uba Sani ya jinjinawa Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa yadda ya sa Tudun Biri a shirin sake gina matsugunan mutanen da rigingimu ya shafa a Najeriya.
Runduna ta 13 ta sojin Najeriya ta musanta zargin fyaɗe da karɓar kuɗi a Cross River; ta ce an shirya bidiyon da ake yadawa don yaudarar jama'a da bata sunan jami'ai
Bayanai na ci gaba da fitowa kan shirin da aka yi domin kifar da gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, bincike ya nuna yadda aka sayo motoci 32.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari