Hukumar Sojin Najeriya
Rundunar sojin Najeriya ta samu lambar yabo a matsayin mafi ƙwarewa a Afirka wajen yaƙi da ta'addanci, yayin da COAS ya sadaukar da nasarar ga sojojin da suka rasu.
Rahotanni da muka samu sun ce masu zargin juyin mulkin 2025 sun yi shirin daukar tuba-tubabben Boko Haram da CJTF domin tallafa wa yunkurin kifar da gwamnati.
An yi binciken kwa-kwaf kan ikirarin cewa Kotun Tarayya ta yi hukunci kan rubutun Larabci a tambarin sojojin Najeriya yaudara ne, babu hujjar irin wannan hukunci.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan tsaron Najeriya, Christopher Musa ya sanar da cewa yana sane da martani jama'a kan cewa sojoji na karban albashin N100,000.
Tsohon Janar John Enenche ya bukaci gwamnati ta ƙara mafi ƙarancin albashin sojojin Najeriya zuwa N250,000, yana mai cewa N100,000 bai dace da tsadar rayuwa ba.
Sababbin bayanai sun tona asirin shirin juyin mulki. Har da shirin farmakar Fadar Shugaban Kasa, filayen jirgi da sansanin sojoji da yadda za a raba mukamai.
Takardun bincike sun bayyana yadda ake zargin wasu jami'an soja suka tsara shirin kifar da gwamnatin Tinubu, tare da raba ayyuka da tsara dabarun aiwatarwa.
Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana Private Mohammed Yusuf Amutu a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo bisa zargin sayar wa 'yan ta'adda kayan sojoji.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari