
Labaran garkuwa da mutane







Boko Haram dai kungiya ce ta ta'addanci da ta shahara a Najeriya da kasashen nahiyar Afrika makwabta, inda ta yi sanadiyyar mutuwar mutane da dama da kuma salwa

Kaduna - Malama a kwalejin fasahar KadPoly wacce yan bindiga suka sace lokacin da ta shiga daji rabawa Fulani kayan azumi, Dr Rahmatu Abarshi, ta samu kubuta.

Mutum uku aka gano sun rasa rayukansu yayin da wasu tara aka sace su a sabon farmaki da 'yan bindiga suka kai wa al'ummar Tokace da ke karamar hukumar Chikun.

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Laraba, ta ki bayar da belin shugaban kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB), Nnamdi Kanu.

Wasu ‘yan bindiga sun kashe dangin shugaban karamar hukumar Ikwo ta jihar Ebonyi, Steve Orogwu, su uku a wani farmaki da suka kai gidansa basu same shi ba.

Alhaji Lai Mohammed, ministan yada labarai da al'adu, ya bukaci Facebook da sauran kafafen sada zumunta da su daina barin haramtacciyar kungiyar IPOB tana amfan
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari