Labaran garkuwa da mutane
Yahuza Getso ya zargi hukumomin tsaro da sakaci bayan ya ba da rahoto cewa 'yan ta'adda za su kai hari Kebbi, lamarin da ya jawo har aka sace dalibai sama da 25.
Wasu daga cikin matan da aka sace a GGSS Maga a jihar Kebbi sun kubuta. Mata biyu ne suka kubuta yayin da 'yan bindiga ke tafiya da su cikin daji.
Kungiyar gwamnonin Arewa ta yi magana kan dalibai mata 25 da aka sace a jihar Kebbi. Gwamna Inuwa Yahaya ya ce ba za a lamunci barazana da ilimi ba.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya ce ya san a yankin Kiristoci aka sace daliban GGSSC Maga a jihar Kebbi. Bashir Ahmad ya masa martani kan kuskuren da ya yi.
Shaidun gani da ido sun fadi yadda aka sace daliban makarantar GGCSS Maga da asuba a jihar Kebbi. Yan bindiga sun harbe mataimakin shugaban makarantar.
Wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe shugaban MSSN da suka sace yana aiki a gonarsa a Yauri jihar Kebbi. Mansur Sokoto ya ce sun kashe shi.
Rahotanni daga jihar Kwara sun nuna cewa yan bindiga sun yi garkuwa da Alhaji Abubakar Sise, dan kasuwa kuma tsohon shugaban PDP a mazabar Boriya–Shiya.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari wani kauyen jihar Kano. Sun sace mata biyar ciki har da masu shayarwa. Mutane sun fara guduwa daga Shanono.
Bayanai sun tabbatar cewa sojojin da suka yi takaddama da Mataimakin Gwamnan Anambra sun je ne bayan kiran gaggawa daga jami’an NYSC domin ceto jami’an INEC.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari