
Labaran garkuwa da mutane







Al'ummar mazaɓar Onitsha a jihar Anambra sun nuna ɓacin ransu, sun soki Gwamna Charles Chikwuma Soludo kan kisan ɗan Majalisarsu da ƴan bindiga suka yi.

Mamba a Majalisar dokokin jihar Edo ya musanta ikirarin ƴan sanda na ceto Mai Martaba Friday Ehizojie, ya ce sai da mutane suka haɗa kudi suka biya ƴan bindiga.

Yan bindigar da suka sace tsohon shugaban NYSC, Birgediya Janar Maharazu Tsiga mai ritaya sun nemi a ba su Naira miliyan 250 a matsayin kuɗin fansa.

Wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai farmaki masallaci ana sallar Asuba a masallaci da asuba. An sace limami da wasu masallata 10 yayin harin.

Mazauna jihar Kastina sun yi magana bayan sace Manjo Janar Ibrahim Maharazu Tsiga mai ritaya. Tsiga ya rike Darakta Janar na hukumar NYSC a Najeriya.

Jami'an rundunar 'yan sanda a jihar Kwara sun samu nasarar dakile yunkurin da wasu miyagu suka yi na yin garkuwa da wasu mutane. Sum cafke mutanen da ake zargi.

Yan bindigar da suka sace mamban Majalisar dokokin jihar Anambra. Justice Azuka sun ƙashe shi, an gano gawarsa da ta fara rubewa a gadar Neja ta biyu.

Rahotanni daga yankin Bakori a jihar Katsina sun nuna cewa wasu ƴan bindiga sun afka garin Tsiga da ke yankin Bakori a Katsina, sun sace mHarazu Tsiga da wasu.

Wasu miyagun ƴan bindiga sun shiga garuruwa biyu a yankin ƙaramar hukumar Kauru ta jihar Kaduna, sun kashe mutane 2 sun yi awon gaba da wasu biyar ranar Litinin.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari