Labaran garkuwa da mutane
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Benjamin Kalu ya ce ya zama wajibi a hana tattaunawa da 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a Najeriya ko yafe musu.
Waus tsagerun 'yan bindiga sun kai hari kan mazauna Isapa, wani kauye da ke kusa da Eruku a Karamar Hukumar Ekitin jihar Kwara, sun sace mutane 11.
Kungiyar Katolika ta Kwantagora ta saki sunayen duka malamai da daliban sakandireda, firamare da nazire da yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Neja.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya dauki matakai 5 masu bayan sace dalibai a jihohin Kebbi da Neja domin ceto daliban da aka sace. Ya fasa tafiya kasashen waje
Karamin Ministan Tsaron Najeriya, Bello Matawalle ya bukaci al'umma su bai wa jami'an tsaro hadin kai yayin da ake dab da kubutar da dalibai matan Kebbi.
Makarantar St Mary Papiri da ke jihar Neja ta fitar da bayani cewa adadin daliban da aka sace a harin 'yan bindiga ya kai 303 bayan an nemi dalibai 88 an rasa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta gargadi masu shirya zanga zanga kan sace dalibai a GGCSS Maga a jihar Kebbi. Ta ce hakan zai dagula kokarin ceto daliban.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya reshen Neja ta bayyana cewa mutane 227 ciki har da malamai da dalibai ne yan bindiga suka yi garkuwa da su a makarantar Katolika.
Gwamnatin tarayya ta ba da shugabannin makarantu 47 umarnin kullewa nan take yayin da matsalar tsaro ke kara tabarbarewa a wasu sassan kasar nan.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari