
Jihar Abia







Wasu yan bindiga da ake zargin yan kungiyar masu neman kafa Biafara, IPOB, sun kai wa motar sintiri na sojoji hari a Aba, a Jihar Abia. The Nation ta rahoto cew

Wata yar asalin jigar Abia, Angela Johnson, ta bayyana shiga takarar kujerar shugabam ƙasan Najeriya a hukumance ranar Alhamis a Umuahia karƙashin inuwar AFGA.

Labarin da muke samu ya bayyana cewa, a halin da ake ciki gwamnonin jam'iyyar PDP na can a jihar Abia, inda suke tattauna batutuwa da dama kan batun shiyya.

Wasu miyagun yan bindiga sun kashe mutane hudu a karamar hukumar Ohafia ta Jihar Abia, rahoton Nigerian Tribune. Mutane hudun da aka kashe sun hada da tsohuwar

Labarin dake hitowa daga jihar Abia dake kudancin Najeriya ya nuna cewa wasu yan ta'adda sun kai mummunan hari da daddaren ranar Talata, sun kashe mutane sosai

Mukaddashin shugaban kungiyar dilolin dabbobin Najeriya, Yahuza Yusuf, ya bayyana cewa Gwamnan jihar Abia, Okezie Ikpeazu, ya yi alkawarin biyan kudin diyyan N2
Jihar Abia
Samu kari