Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammed, ya karbi bakuncin sabbin mambobin PDP waɗan da suka fice daga APC kuma suka miƙa kyautar hedkwatar su ga gwamnan jihar
Gwamna Sule da masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC a jihar Nasarawa sun marawa tsohon gwamnan jihar, Umaru Al-Makura, domin ya haye kujerar shugaban jam'iyyar.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, ya ce gwamnan jihar Ribas, Nyesome Wike, ba zai taba zama shugaban kasar Najeriya ba.
Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta magantu dangane da maganganun kungiyar yarabawa ta Afenifere akan zarginta na kin goyon bayan jagoran jam’iyyar APC, Bol
Shugaban yan asalin ƙasa Najeriya dake zaune a kasar Japan, Chief Nnaji, ya tabbatar da zai tdaya takarar kujerar shugaban ƙasa a babban zaɓen 2023 dake tafe.
Majalisar Najeriya ta sake yin garambawul ga dokar zabe na kasar inda ta amince da tsari guda uku da jam'iyyu za su iya amfani da shi don fitar da yan takararsu
An kashe Naira miliyan 150 domin a ba Shugaban kasa kariyar kwana da ya je Kaduna. Nasir El-Rufai ta zabi kananan hukumomi su bada kudi domin bada karin kariya.
Wata kungiyar siyasa ta Arewa ta yi nuni da Tinubu a matsayin dan takarar da ta amince da ingancinsa domin ya mulki Najeriya a zaben mai zuwa da za a yi a 2023.
Wasu ‘ya ‘ya da kuma shigabannin jam’iyyar APC a yankin Arewa maso tsakiyar Najeriya, sun bukaci Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya lashe aman da ya taba yi a 1997.
Siyasa
Samu kari