Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
A yau aka ji sabuwar rigima ta ɓalle tsakanin ƴan Jam'iyyar APC tsagin Gwamnatin Jihar Kano Da kuma wadda Shekarau, Da Barau ke kan gaba wajen Shugabancin ta.
Mataimakin gwamnan jihar Anambra, Dr Nkem Okeke, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki a ranar laraba, 13 ga watan Oktoba.
Kingsley Moghalu na Jam'iyyar African Democratic Party (ADC) ya ce jam'iyyun siyasa shida ko bakwai za su hade da jam’iyyarsa gabanin babban zabe mai zuwa.
Kungiyar Arewa a ranar Talata, 12 ga watan Oktoba ta bayyana cewa Sanata Ali Modu Sheriff shine mutumin da ya fi dacewa ya zama shugaban APC na kasa na gaba.
Alhaji Kawu Baraje, tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party na kasa ya sanar da cewa mambobi daga arewa ta tsakiya zasu yi takarar shugaban kasa.
Tsohon kwamishinan ƙasa na jihar Cross Rivers, Edem Ekong, ya aike da wasikar murabus daga mamban jam'iyyar hamayya PDP ga shugabannin jam'iyya na gundumarsa.
A ranar Talata Ayodele Peter Fayose ya ziyarci Asiwaju Bola Tinubu a gidansa da ke Legas. Tsohon Gwamnan na Ekiti ya yi wa Tinubu fatan Allah ya ba shi lafiya.
Wani sanata daga jihar Benuwai ta kudu, ya bayyana cewa a halin da Najeriya take ciki a yanzun, PDP ce kaɗai jam'iyyar da zata iya ceto ƙasar daga cikinsa.
Tsohon bulaliyar majalisa, Sanata Roland Owie, ya bukaci shugabannin jam’iyyar PDP su tsaya tsayin-daka wurin tsayar da dan arewa a matsayin dan takarar ta kama
Siyasa
Samu kari