Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon minista a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya nuna goyon baya ga Sheikh Isa Ali Pantami yayin da ake shirin zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC a Gombe.
Ali Modu Sheriff ya ce ya sanyawa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima albarka.
Manyan jiga-jigan APC a arewa maso gabas sun taya Sanata Kashim Shettima murnar zabarsa da aka yi a matsayin mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar a zaben 2023.
Rabiu Kwankwaso ya karyata jita-jitar marawa APC baya a zabe mai zuwa. Kwamitin yakin neman zaben Kwankwaso ya fitar da jawabi na musamman ta bakin Muyi Fatosa.
Festus Keyamo ya yabi zabin Sanatan Borno, Kashim Shettima da Bola Ahmed Tinubu ya yi, Keyamo yake cewa Sanata Shettima yana da biyayya, sannan ya san aiki.
Sanata mai wakiltan yankin Adamawa ta arewa, Ishaku Abbo, ya yi murabus daga kungiyar kamfen din dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu.
Gwamna Mai Buni na jihar Yobe ya yabawa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, bisa zabin abokin takararsa, Kashim Shettima a jiya.
Gwamnonin jam’iyyar APC tara sun yi ganawar sirri ta sa’a daya da shugaban kasa Muhammadu Buhari a gidansa da ke Daura a ranar Litinin, 11 ga watan Yuli...
Awanni bayan ɗan takarar shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayyana abokin takararsa na gaske, gwamnonin APC Tara sun kai wa Buhari ziyara har gidansa na Daura.
Gwamnan Imo ya ce lokaci kawai jam'iyyar APC take jira domin sun gama lissafin yadda zasu lashe zaɓen shugaban kasa a jihohin 22 da jam'iyyar ke mulki a 2023.
Siyasa
Samu kari