Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Guguwar sauya sheƙa ta shiga majalisar dokokin jihar Nasarawa, inda mamba mai wakiltar mazaɓar Keffi ta gabas, Abdulaziz Ɗanladi, ya koma AA daga jam'iyyar APC.
Jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya tsaida sabon lokacin da zai gabatar da Kashim Shettima. Tun a lokacin bikin Sallah dai Tinubu ya ce ya zabi abokin takara.
Za a ji cewa jiya tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya yi wata hira ta musamman da BBC Hausa, inda ya tabo wasu batutuwa da suka shafi siyasar kasa.
Za a ji Ademola Adeleke ya tabbatar da cewa da taimakon tsofaffin jiga-jigan APC ya lashe zaben Osun a dalilin rikicin tsohon Gwamna da Gwamna Gboyega Oyetola.
Za a ji magoya cewa bayan Peter Obi sun zargi Nasir El-Rufai da hana shi gudanar da taro. Peter Obi Support Network ta na zargin Gwamnan da hana ta dakin taro.
A wasu lokutan akan samu gwamna da ke kan madafun iko ya gaza zarce kan kujerarsa zango na biyu duk da kokarin da suka yi amma tsagin adawa su samu nasara.
Rabiu Musa Kwankwaso ya gabatar da Isaac Idahosa babban dakin taro na ICC da ke garin Abuja inda ya caccaki gwamnatin APC da Muhammadu Buhari da yake kan mulki.
Jam'iyyar PDP mai mulkin jihar Sakkawato ta gamu da tasgaro a kokarin na cigaba da mulkin jihar har bayan 2023, hadimin gwamna ya koma APC tare da magoya baya.
Yayin da shirye-shirye suƙa yi nisa na miƙa mulki ga sabuwar gwamnati a jihhar Ekiti, gwamna mai barin gado ya fara ɗaukar matakai domin miƙa mulki cikin sauki.
Siyasa
Samu kari