Yan ta'addan Boko Haram/ISWAP sun yi garkuwa da wani zababben mataimakin shugaban karamar hukuma da kansiloli biyu a titin zuwa Maiduguri, jihar Borno.
Yan ta'addan Boko Haram/ISWAP sun yi garkuwa da wani zababben mataimakin shugaban karamar hukuma da kansiloli biyu a titin zuwa Maiduguri, jihar Borno.
Alwan Hassan, wani jigo a jam'iyyar APC ya ce Ministocin Buhari sun samu dama kuma sun yi yadda suka ga dama, ya ce galibinsu kamata ya yi a ce suna gidan yari.
Bayan labaran da aka yaɗa cewa gamayyar kungiyoyin arewa ne suka saya wa tsohon shugaban ƙasa Jonathan Fom, bayani sun nuna gaskiyar wanda ya biya kudin cas.
Ibrahim Shekarau da Kawu Sumaila sun kammala shirye-shiryen ficewa daga APC. A karshen makon jiya Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya tsaida ‘yan takaran APC.
Shugabannin jam’iyyar APC a kudu maso yamma sun gana tare da yan takarar shugaban kasa na jam'iyyar a yankin a jihar Lagas a ranar Juma’a, 6 ga watan Mayu.
Sanata Orji Uzor Kalu ya ce ba zai fito neman takarar shugaban kasa a APC ba. Tsohon Gwamnan na jihar Abia ya na goyon bayan Ahmad Lawan ya karbi mulki a 2023.
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya nuna karfin gwiwar yin nasara a zaben fidda dan takara na shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP mai adawa.
Goodluck Jonathan ya sa labule da Abdullahi Adamu a Abuja. Tattaunawar ta biyo bayan wasu sun biya N100m, sun saye fam din takara da sunan tsohon shugaban kasa.
Yan takarar da ke yunkurin gaje shugaban ƙasa Buhari a APC na ƙara yawa, Karamin ministan albarkatun Man fetur ya ayyana shiga jerin masu neman tikitin APC.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara da tsohon gwamna Abdul-Aziz Yari sun kawo karshen rikicin dake tsakanin su, APC mai mulki Zamfara ta haɗa kanta a yanzu.
Wata kungiyar makiyaya Fulani ta siya wa tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan fom ɗin takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC. Hotunan da TVC News ta wall
Siyasa
Samu kari