Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Ademola Adeleke na PDP ya samu kuri’u 403, 371 wajen lallasa babban abokin hamayyarsa Gwamna Gboyega Oyetola na jam’iyyar APC, wanda ya samu kuri’u 375,027.
Ministan harkokin cikin gida kuma tsohon gwamnan jihar Osun, Ogbeni Rauf Aregbesola, ya yi martani kan kayen da jam’iyyar APC ta sha a zaben gwamnan jihar.
Da sanyin safiyar Lahadi 17 ga watan Yuli ne hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta bayyana Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe.
Jihar Osun - Tsohon Mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a Jami’yyar People’s Democratic Party PDP Alhaji Atiku Abubakar, ya taya Isiaka.
Ademola Nurudeen Jackson Adeleke, ne ya fito a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Osun da aka kammala a jiya Asabar 16 ga watan Yulin 2022 cikin sauki.
Rahotanni sun ce, Adeleke ya samu kuri’u 403,371 inda ya lallasa babban abokin hamayyarsa, Gboyega Oyetola na jam’iyyar APC, wanda ya samu kuri’u 375,027...
Wata matashiyar budurwa mai suna Convenant Okereke 'yar jihar Enugu ta sadaukar da dukkan kudinta ga 'dan takarar shugabancin kasa na Labour Party, Peter Obi.
Rahoton kwamitin APC ya ce yan majalisa 192 suna shirin sauya sheka daga jam’iyyar sakamakon rasa tikitin komawa kan kujerunsu a zaben fidda gwanin jam’iyyar.
Ademola Adeleke na jam'iyyar PDP ne ya lashe zaben kamar yadda rahotanni suka bayyana da sanyin safiyar yau Lahad 17 ga watan Yulin 2022, a jiya Asabar kenan.
Siyasa
Samu kari