Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
Fani-Kayode ya ba Nyesom Wike da mutanensa shawara su bi Bola Tinubu. Tun da an gagara sasantawa da Atiku, Jigon Jam’iyya ya fara zawarcin Wike a tafiyar APC.
Za a ji ana rikici a kan takarar kujerar Sanata tsakanin Jibrin Tatabe da Hon. Mohammed Umara Kumalia. Jibrin Tatabe yana so a karbe takara daga hannun Kumalia/
A kokarinsu na nuna ɓacin rai da matakin tsayar da yan takara mabiya addini ɗaya, Babachir Lawal da Yakubu Dogara sun sha alwashin ganin bayan shirin APC a 2023
Mutum hudu cikin wadanda za su yi takara a zaben 2023 karkashin jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, a Jihar Osun, a ranar Laraba sun bayyana goyon bayan
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa, ba zai iya tilastawa shugaban PDP Iyioricha Ayu ya ajiye mukaminsa na shugabancin.
Shugaban kwamitin amintattu na jam'iyyar PDP ta ƙasa, Sanata Wabara, yace duk abubuwa sun lalace a PDP amma suna sa ran kawo karshen rikicin nan gaba kaɗan.
Jam’iyyar Peoples Democratic Movement da INEC ta soke rajistarta da Muslim/Christian Youths & Elders Forum and Genuine Governance Group (GGG) suna tare da APC.
Dan takarar shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar PDP ya ƙara samun koma baya bayan tsagin Wike sun tsame kansu, tafiyar siyasarsa da wasu kungiyoyi sun watsi da shi
Sanata mai wakiltan yankin Kano ta tsakiya a majalisar dattawa, Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a hukumance.
Siyasa
Samu kari