Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Baffa Babba DanAgundi ya shirya tattakin mutum miliyan 1 don nuna goyon baya ga Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima a jihar Kano a ranar Lahadi da ta gabata.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ya ce zai zamawa 'yan Najeriya sabon Abubakar Tafawa Balewa idan aka zabe shi ya gaji Buhari a zaben 2023 mai zuwa.
Yayin da jirgin yaƙin neman zaɓen Alhaji Atiku Abubakar ya dira jihar Gombe, mutane da yawa sun sha mamaki ganin tsohon gwamna Hassan Ɗankwambo, ya je wurin.
Za a ji labari a dalilin rikicin zabe, wani jami’in ‘yan sanda ya fadi jihohin da sai an yi taka-tsan-tsan. Jihohin da aka ambata su ne Ribas da kuma Borno.
Gwamnan PDP ya bayyana goyon bayansa ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso. Ya ce zai masa kamfen idan yazo gangami jiharsa Ribas.
Babbar Kotun tarayya ta kori ɗan takarar APC a majalisar tarayya daga jihar Jigawa saboda ba da sunan ƙarya, haka ta soke zaben fidda gwanin PDP a Zamfara.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bayyana dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Kwankwaso a matsayin wanda zai iya hada Najeriya idan ya lashe zabe.
Tsohon sanata a Najeriya ya bayyana yadda kasar nan ta kasance ba ta addini ba yayin da ake fuskantar zaben 2023 mai zuwa. Ya ce Najeriya babu ruwata da addini.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zaɓen 2023, jam'iyyar APC ta shiga tsaka mai wuya a jihar Ribas saboda fitar kusoshinta zuwa wasu jam'iyu
Siyasa
Samu kari