Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Orji Kalu a ranar Talata 20 ga watan Satumba ya ce babu wani Inyamuri da zai lashe zaben 2023 mai zuwa, wanda a bayyana ya yi fata.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta fa kasa, (INEC) ta bi doka ta fitar da daftarin sunayen 'yan takara na kowane jam'iyyu na zasu fafata a zaɓen 2023 da ke tafe.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo, ya ce yan Najeriya sun gaji da gwamnati a dukkan matakai, yana mai gargadin cewa masu zabe zasu ba yan siyasa mamaki a 2023.
Tsohon shugaban ƙasa da Buhari ya karɓa a hannunsa, Goodluck Jonathan, ya gargaɗi yan siyasa su guji ta da yamutsi domin sai na Najeriya na nan sannan za'a nemi
Mai neman kujerar gwamnan jihar Kano karkashin Inuwar NNPP mai kayan marmari, Abba Kabir Yusuf, yace ba shi da alaƙa da wani bidiyon neman kudin kanfe 2023.
Bishop na Catholic Diocese ta Sokoto, Matthew Kukah, a ranar Litinin, yace Najeriya bata bukatar mai ceto a 2023, amma shugaba nagari wanda zai saita kasar.
Jam'iyyar APC a jihar Kebbi ya karbi wasu jiga-jigan siyasan da suka sauya sheka daga jam'iyyar adawa ta PDP, PM News ta ruwaito a wannan makon da ake ciki.
Wasu bayanai daga majiyoyi masu karfi sun nuna cewa da alamun Bola Tinubu zai amfana da rikicin babbar jam'iyyar hamayya PDP wajen kamfe a zaɓen 2023 mai zuwa.
Duk irin abin da ya je, ya dawo a jam'iyyar hamayya ta PDP, Ayodele Peter Fayose ya sake nanata cewa babu abin da zai sa ya fice daga PDP zuwa jam’iyyar APC ba.
Siyasa
Samu kari