A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Gwamnan Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, yace bisa la'akari da zahin abinda ake gani, Bola Tinubu ya cinye zaɓen Kano tun yanzu, zai ci Najeriya a 2023.
A rana ɗaya kuma a jiha Ɗaya watau jihar Delta, Bola Tinubu da Peter Obi sun sha mamaki yayin da mutane suka nuna musu ana tare wuraren gangami daban-daban.
Paul Ibe, mai taimakawa ɗan takarar shugaban kasa na PDP ta fannin midiya, ya yi watsi da raɗe-raɗin da wasu ke yaɗa wa cewa Atiku ya soma tunanin janyewa.
Fusatattun gwamnonin jam’iyyar PDP karkashin jagorancin Nyesom Wike na jihar Ribas sun sanar da kafa sabuwar kungiya a jihar Lagas a ranar Lahadi 20 ga Nuwamba.
An bukaci kiristocin Najeriya da su marawa Bola Tinubu, dan takarar jam’iyyar APC a zaben shugaban kasa na 2023 saboda kyakkyawar alakar da ke tsakanin su.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar, zai isar da kamfen dinsa jihar Gombe a gobe Litinin.
Gwamnan jigar Benuwai, Samuel Ortom, ya ce matukar ana son adalci to bayan mulkin shugaban ƙasa Buhari na tsawon shekara Takwas, kudu ne zasu karba a 2023.
Fitacciyar ƙungiyar da ta yi fafutukar ganin Jonathan ya nemi komawa fadar shugaban kasa a inuwa APC, ta ayyana cikakken goyon bayanta ga Bola Tinubu a 2023.
Matasa a jihar Katsina sun yi alkawarin kuri'u miliyan daya ga jam'iyyar APC da dan takararta na shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a babban zaben 2023.
Siyasa
Samu kari