Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi zarge-zarge kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta bayyana cewa tana yi mata makarkashiya kan zaben 2027.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi zarge-zarge kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta bayyana cewa tana yi mata makarkashiya kan zaben 2027.
A jiya Talata, hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC, ta tabbatar da nasarar shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin wanda ya lashe babban zaben kasa da aka gudanar a ranar Asabar, 23 ga watan Fabrairun 2019.
Legit.ng ta ruwaito a daren Laraba ne shugaban hukumar INEC, Farfesa Mahmoud Yakubu ya sanar da Muhammadu Buhari a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa a karo na biyu, inda ya samu kuri’u miliyan 15.19, yayin da Atiku Abuba
A yayin da sauran kiris hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC ta kammala bayyana sakamakon zaben kasa da aka gudanar a ranar Asabar, mun samu cewa Atiku Abubakar ya yiwa Buhari diban Karen Mahaukaciya a jihar Cross River.
A yayin da a jiya Asabar, 23 ga watan Fabrairun 2019, mai aukuwar ta auku, an gudanar da babban zabe na kujerar shugaba kasa da ta 'yan majalisun tarayya cikin duk wani kwararo, lungu da sako da ke fadin kasar nan.
Salin alin dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya yiwa shugaban kasa Muhammadu Buhari futu-futu wajen samun nasara a jihar Ebonyi yayin babban zaben kasa da aka gudanar a ranar Asabar.
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ta ki amincewa da sakamakon zaben Shugaban kasa daga jihar Katsina kan zargin rashin bin ka’ida. Kamfanin dillancin labaran Najeriya (NAN) ta ruwaito cewa shugaba Muhammadu Buhari ya lashe
Mun samu cewa, dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya yi nasara a jihar Adamawa yayin hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta fidda sakamakon babban zaben kasa na ranar Asabar.
Jam’iyyar adawar kasar nan PDP ce ta kawo wadanda za su wakilci yankin Abuja a majalisar wakilai da dattawa. Babbar jam’iyyar hamayya ta PDP ta yi nasarar laske kaf kujerun majalisar tarayya na yankin Abuja a 2019.
Da wannan ne Legit.ng ta tattaro muku alkalumman wasu tsofaffin gwamnonin Najeriya da suka samu nasarar lashe zaben takarar Sanata a yankunansu, wanda hakan ke nufin za’a cigaba da jin amonsu kenan a farfajiyar siyasar Najeriya.
Siyasa
Samu kari