A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Tsohon kakakin majalisar wakilai a Najeriya ya bayyana yadda gwamnonin Najeriya suke jefa kasar cikin matsalolin da ake fuskanta a yanzu. Sun kashe dimokradiya.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesome Wike ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya yi amfani da matsayinsa ba babban kwamandan tsaro wajen kare al'umman kasar.
Sakamakon sauya shekar gwamnan jihar Kuros Riba, Ben Ayade zuwa jam'iyyar APC mai mulki, shugaban jam'iyyar PDP ya shawarce shi da ya fara tattara kayansa.
Alamu sun nuna cewa sabon rikicin siyasa ya kunno kai tsakanin Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki da tsohon ubangidansa Adams Oshiomhole kan yan majalisar jihar.
Za a ji Gwamnonin adawa sun hadu, za su yi zama na musamman a garin Uyo a makon nan. Aminu Waziri Tambuwal ya ce za su karbe shugabancin kasa a zaben 2023.
Biyo bayan sauya shekar tsofaffin yan takarar gwamna uku a jihar Kano, hakan ya jawo raɗe-raɗin waye zai gaji gwamna Ganduje a babban zaɓen dake tafe 2023.
Wasu jiga-jigai a jam'iyyar All Progressive Congress (APC) a jihar Bauchi, karkashin kungiyar ‘Manazarta Siyasar Jam’iyyar APC’, sun shaidawa gwamnan jihar cewa
A shekara biyu tal, Babagana Umara Zulum ya kaddamar da ayyuka 556 a jihar Borno. Gwamnatin ta yi wannan bayani ne wajen bikin zagayowar ranar damukaradiyya.
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya gargadi 'yan siyasar da ke amfani da 'yan daba wajen tarukan siyasa, ya kuma sanya dokar hana zuwa da 'yan daba
Siyasa
Samu kari