Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Nasiru Yusuf Gawuna da Sheikh Barista Ishaq Adam Ishaq sun gana da Rabiu Kwankwaso a Abuja a wata tawaga. Mai magana da yawun gwamnan Kano ya yi magana kan ziyarar.
Kwanan nan Kungiyar Saraki Is Coming Door To Door 2023 Organisation sun yi wa Manoma abin alheri a cikin damina. Kungiyar ta na so Saraki ya nemi Shugaban kasa.
Anambra - Shugaban kwamitin yakin neman zaɓen gwamnan Anambra a jam'iyyar APC, Gwamna Uzodinma na jihar Imo, yace babu ko tantama APC zata lashe zaben 2021.
Abuja - Jam'iyyar APC ta kasa ta sanar da ranar Asabar, 4 ga watan Satumba, a matsyain ranar da zata gudanar da gangamin taronta na jihohi a faɗin kasar nan.
Gwamna Yahaya Adoza Bello na jihar Kogi ya dage cewa lallai bai kamata a yi amfani da shugabancin karba -karba wajen tantance shugaban kasar Najeriya a 2023 ba.
Gabanin zaben gwamnan Anambra a watan Nuwamba, jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta kaddamar da kwamitin yakin neman zabe karkashin jagorancin Uzodinma.
Gwamnan jihar Kogi ya bayyana cewa, bai kamata 'yan Najeriya su duba yanki ba wajen zaban shugaban kasa na gobe. Ya ce kawai su duba cancanta shi yafi komai.
Nyesom Wike ya bayyana abin da ya sa ya huro wa Shugaban PDP wuta. Gwamnan na Ribas yace Uche Secondus da majalisarsa, ba za su iya doke APC a zabe mai zuwa ba.
Cif Tony Okocha, jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Ribas, ya ce jam'iyyar mai mulki ta gazawa 'yan Najeriya da suka zabe ta a kan mulki.
Kalaman Goggo sun jawo Gwamnatin Mai gidanta, Abdullahi Ganduje ta fito ta yi magana. Gwamnatin Kano ta yi karin-haske a kan kalaman Farfesa Hafsat Ganduje.
Siyasa
Samu kari