Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa NNPP ta shirya tsaf domin tunkarar zaben 2027. Ya yaba wa Abba Kabir Yusuf da shugabannin NNPP a Najeriya.
Gwamnatin Tarayya ta zabi Mata 6, 000 da za a ba tallafi a Jihar Katsina. Sadiya Umar Farouk ta ce za a rabawa Mata 160, 000 a Jihohi 36 a dalilin COVID-19.
Tallafin ya biyo bayan rokon da ɗalibin da mahaifiyarsa suka sha yi a shirin "Brekete Family"; wani shirin gidan rediyo da talabijin da ke karbar korafi da saur
Za ku ji cewa ana bugawa tsohon Ministan Jonathan da yake Gwamnan Bauchi gangar siyasar 2023. Magoya baya sun fara zuga Gwamnan ya fito takarar Shugaban kasa.
Rigimar wani fitaccen Gwamnan PDP da Mataimakinsa ta kara yin kamari bayan shekaru 2 da lashe zabe. Amma Gwamnan har da Mataimakin na sa sun musanya hakan.
Za ku ji cewa Gwamnatin Tarayya ta ba wasu Jihohi N123bn a karkashin shirin STFTAS da COVID-19. Gwamnati ta kawo shirin ne domin tabbatar da gaskiya wajen aiki.
Mun kawo abubuwan da ake sa ran samu daga Gwamnatin Buhari daga yanzu zuwa 2023. Jaridar The Guardian ta tattaro ragowar alkawuran da ake sa ran shugaban ya yi.
An tsare wani Bawan Allah na wata da watanni saboda ‘yi wa Buhari barazana’. Wannan Ma’aikaci ya shafe watanni 9 a garkame saboda sukar manyan Shugabannin.
Babban kotun tarayya dake Abuja ta yi watsi da karar da a ka shigar kan a kori gwamnan jihar Ondoa karagar mulki. Kotun tayi gagara gamsuwa da hujjar mai kara.
Tituna biyu da gwamnan ya ƙaddamar sun hada da Dutse zuwa Dangwali mai tsawon kilomita 35.7 an kuɗi biliyan 4.643 da kuma wanda ya tashi daga Madobi zuwa Barand
Siyasa
Samu kari