A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Wani fasto daga Abia, Solomon Emeka Eliyah, ya yi hasashen cewa Peter Obi na da babbar dama ya lashe zaben shugaban kasa na 2027 idan aka gudanar da zabe na gaskiya.
Bayan kwanaki 2 ana dambarwa kan shugabancin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, an nada mataimakin shugaban jam'iyyar na kasa (kudu), Yemi Akinwo
Tsohon gwamnan jihar Imo, Sanata Rochas Okorocha ya yi zargin cewa wasu daga cikin 'yan siyasar nan ne suka jefa kasar a halin da take ciki saboda son zuciya.
Kungiyar gwamnonin am'iyyar PDP sun yi kiran taron gaggawa domin su dinke barakar dake tattare da jam'iyyar a 'yan kwanakin nan. Shugabanta ya yi kira ga taron.
Wata kngiya za ta shiga kotu da PDP, APC idan ba a tsaida Ibo takarar Shugaban kasa ba. Kungiyar Ibo za ta yi shari’a da Jam’iyyu idan aka hana Inyamuri tikiti.
Wata kungiya a jam'iyyar PDP, ta bukaci tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar kada ya sake takara a shekarar 2023 domin ya tafi Dubai ya yi watsi da ja
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Fani-Kayode ya yi wa mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Mahdi Gusau wankin babban bargo a kan kin komawa jam’iyyar APC mai
Samuel Ortom yace fadar Shugaban kasa ta hana shi hadu wa da Shugaba Muhammadu Buhari. Watakila yawan caccakar Gwamnatinsa ta sa Ortom bai iya zuwa Aso Rock.
Babban malamin coci, Fasto Tunde Bakare, yace ba wani abun damuwa bane idan arewa sun fitar da wanda zai gaji shugaba Buhari a babban zaɓen 2023 dake tafe.
Yayin da rikicin cikin gida ya kara barkewa a babbar jam'iyyar hamayya ta PDP, jam'iyyar ta sanar da dage taron kwamitin zartarwa da aka shirya gudanarwa yau.
Siyasa
Samu kari