Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Wani fasto daga Abia, Solomon Emeka Eliyah, ya yi hasashen cewa Peter Obi na da babbar dama ya lashe zaben shugaban kasa na 2027 idan aka gudanar da zabe na gaskiya.
Tsohon Gwamnan jihar Kano ya na gana wa da shugabannin PDP na kananan hukumomi. Rabiu Kwankwaso yace akwai bukatar ‘Ya PDP su hada-kai domin su yi waje da APC.
Ministan ayyukan na musamman, Sanata George Akume, ya yi kira hukumar yaki da cin hanci ta ƙasa (EFCC) ta fara bincikar gwamnan jihat Benuwai, Samuel Ortom.
Progressive Consolidation Group ta fara kamfen din ta na mataimakin shugaban kasa Osibanjo don zama dan takarar shugaban kasa na APC a 2023 daga jihar Katsina.
Kungiyar Neman Mulki ya koma Kudu, SEM, wata sabuwar kungiya a jam'iyyar APC mai mulki, ta yi kira ga Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi amfani da matsayinsa
Duka Sarakunan jihar Legas sun bayyana wanda suke goyon baya a takarar Shugaban kasa. Da aka yi wani taro, Sarakunan da ke Legas sun nuna suna goyon bayansa.
Adams Oshiomhole a ranar Lahadi, 29 ga watan Agusta, ya bayyana cewa umurnin kotu ya soke dakatarwar da aka yi masa a matsayin shugaban jam’iyyar APC mai mulki.
Kungiyar Matasan Jam'iyyar All Progressives Congress, APC, dandalin sada zumunta na Arewa maso gabas ta goyi bayan tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Umaru Almakura
Alamu sun nuna PDP na iya tsaida ‘Dan takarar Shugaban kasa daga Arewa. Wanda zai zama sabon shugaban jam’iyyar PDP na kasa zai fito daga Kudancin Najeriya.
Tsohon shugaban jam'iyya mai mulki APC, Kwamaret Adams Oshiomhole, ya bayyana cewa Allah zai taimaki yan Najeriya a shekarar 2023 dake tafe, babu abin tsoro.
Siyasa
Samu kari