Hukumar DSS ta gurfanar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a kotu yau 23 ga Afrilu, 2026, kan zargin yin kutse tare da sauraron kiran wayar NSA Nuhu Ribadu.
Hukumar DSS ta gurfanar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a kotu yau 23 ga Afrilu, 2026, kan zargin yin kutse tare da sauraron kiran wayar NSA Nuhu Ribadu.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Wata matar aure Ladidi Abbas a ranar Talata ta maka mijinta mai suna Shehu Abba a gaban wata kotun shari'ar Musulunci da ke zama a Magajin Gari da ke Kaduna.
Wata mata mai suna Blessing Amuson a ranara Talata ta sanar da wata kotun gargajiya da ke zama a Ile-Tuntun a jihar Oyo cewa ta tsinke aurensu mai shekaru uku.
Doka mai tsauri ta Pakistan ta haramta batanci ta sanya hukuncin kisa ga wanda ya yi batanci ga Annabi Muhammad (SAW), ko wani cin mutunci ga Musulunci, ko Al-Q
Har yanzu Sufetan ‘Yan Sanda na kasa ya gaza kawo Vijah Opuama gaban kotu. Opuama ya na cikin wadanda su ka tsaya takarar gwamna a Bayelsa a jam'iyyar adawa.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi kira ga sarakunan Arewacin Najeriya kada suyi kasa a gwiwa wajen wayar da kan al'ummarsu kan hanyoyin kare kai.
Wata mata ta zame ta faɗa cikin dam a lokacin da ta ke ɗaukan hotuna yayin wata liyafar cin abinci na masoya da aka yi a Chepkiit Waterfalls da ke yankin Nandi.
Kasurguman yan bindigan da suka addabi gabashin jihar Sokoto, Arewa maso yammacin Najeriya sun ajiye makaman yaki sakamakon zaman sulhu da gwamnatin jihar.
Wani mummunan al’amari ya cika da iyalai yan gida daya su shida inda gini ya rufto musu sannan ya yi ajalinsu a jihar Kebbi. Ruwan sama ne ya haddasa hakan.
Mayaƙan kungiyar Boko Haram sun kashe farar hula guda 10 a wasu hare-haren da suka kai wasu ƙauyuka uku a Borno kamar yadda masu tsaro na ƙauyukan suka sanar.
Labarai
Samu kari