A labarin nan, za a ji cewa Sanata Barau I Jibrin ya bayyana takaici game da yadda aka kai hari karamar hukumar Gwarzo da garkuwa da mutane biyu.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Barau I Jibrin ya bayyana takaici game da yadda aka kai hari karamar hukumar Gwarzo da garkuwa da mutane biyu.
A cikin wani bidiyo, Bello Turji ya zargi tsofaffin gwamnonin Arewa biyu da haddasa rashin tsaro, yana musanta karbar N30m a tattaunawar zaman lafiya.
Da alamun zaman lafiya ya dawo jam'iyyar APC daga karshe yayinda yan kwamitin majalisar gudanarwar da aka rusa ranar Alhamis sun fasa shigar da kara kotu..
Ta ce mijinta da su ka yi shekara 7 da aure ya kira ta a waya a ranar 28 ga watan Mayu inda ya ce Favour Bello wacce ke zaune tare da ita za ta tafi Bayelsa.
Kimanin kwana daya bayan fitittikar kwamitin gudanarwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), an tuge hotunan Adams Oshiomole daga allon gaban sakatariyar.
Jana'izar Ajimobi za a yi ta ne a tsakanin iyalansa, iyalan marigayi tsohon gwamnan jihar Oyo suka sanar kamar yadda dokokin dakile yaduwar cutar coronavirus.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 684 da suka fito daga jihohin Najeriya.
Mai baiwa shugaban kasa shawara kan lamuran tsaro, Manjo Janar Babagana Monguno (Mai ritaya), ya bayyana irin farin cikin da shugaba Buhari ke yi da gwamnan.
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya ce kimanin gwamnonin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) 10 na hanyar sauya sheka All Progressives Congress.
Ya kara da cewa kungiyarsa ta na aiki tukuru domin kafa wata sabuwar jam'iyyar hadaka da za ta fito da dan sabon dan takarar shugaban kasa da zai kawowa Najeriy
Wata kotun gargajiya da ke Ibadan ta kashe auren shekaru biyar a ranar Juma'a bayan ta tabbatar da cewa mijin na shayar da 'ya'yansa giya bayan mata ta yi koke.
Labarai
Samu kari