Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Tsohon mai neman takarar shugaban kasa, Adamu Garba, a ranar Juma'a, ya ce yi wa yan bindiga ruwan harsashi ba zai kawo karshen kallubalen tsaron da ake fama da
Rundunar tsaro na yan-sa-kai a jihar Bayelsa sun kama wasu masu garkuwa da mutane biyu bayan sun kama wata ma'aikaciyar gwamnati da karbe mata wasu kudade.
'Yan sanda da sauran jami'an tsaron kasa da na cikin gida a jihar Zamfara sun tsunduma fafutukar neman inda aka kai daliban da aka sace a yau Juma'a a jihar.
Shugabannin kungiyoyin NUT da NANS sun fara duba yiwuwar a rufe makarantu a Najeriya. Watakila a nemi a rufe makarantu kaf saboda satar dalibai a yankin Arewa.
Fusatattun matasa sun farma yan jarida a yayinda suka isa garin Jangabe da ke karamar hukumar Talata-Mafara ta jihar Zamfara don dauko rahoto kan sace yan mata.
Shugaban kungiyar Kiristocin Najeriya, shiyar karamar hukumar Billiri a jihar Gombe, John Joseph, ya bukaci al'ummar Musulman garin su yafe musu bisa rikicin.
Kwamishinan yan sanda jihar Zamfara, CP Abutu Yaro ya bayyana cewa kimain dalibai 317 ne masu garkuwa da mutane suka sace daga makarantar GGSS da ke Jangabe.
Ƙasashen Afirka ta Kudu da Indiya na kan samar da magungunan kuma sun nuna buƙatar hakan a taron Ƙungiyar Kasuwanci ta Duniya wanda hakan ake ga zai taimaka
Kungiyar musulunci na kare hakkin bil adama, Muslim Rights Concern, MURIC, ta koka kan cewa babu wani musulmi bayarabe da ya taba zama shugaban Nigeria tun da k
Labarai
Samu kari