Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Jama'a sun tofa albarkacin bakunan bayan bayyanar bidiyon wani mutum da sojoji suka hukunta sakamakon karya dokar tuki da ya yi a yankin Apo da ke birnin Abuja.
Lauyoyi sun ba Gwamnati shawara game da lamarin Kanu da Igboho. Fitattun Lauyoyin sun ce idan za a sasanta da Nnamdi Kanu da Igboho, ayi maza a samu matsaya.
'Yan fashin daji sun yi garkuwa da matar sakataren cocin Evangelical ta Afirka ta yamma, ECWA, reshen jihar Sokoto, Rabaran Oro Yakubu kamar yadda ya zo a rahot
Rahoton yan sanda ya nuna cewa wani direban mota ne ya kashe dan jaridar Vanguard, Tordue Henry Salem, wanda aka tsinci gawarsa a ranar Alhamis, 11 ga Nuwamba.
Rundunar yan sandan jihar Neja ta ce jami'anta sun bindige wani da ake zaton mai garkuwa da mutane ne wanda ya nemi guduwa a karamar hukumar Bosso da ke jihar.
Rundunar tsaro ta NSCDC reshen jihar Osun, a ranar Alhamis ta ce ta damke wata matar aure mai suna Suliyat, kan satar akuya. Rahoton The Punch ya ce mai magana
ICPC za ta gurfanar da Shugaban Ma’aikatar da ya yi shekara 18 yana cin albashi da takardun bogi. A yau ake sa ran cewa Lauyoyin ICPC za su gurfanar da C. Igwe.
Tsagerun 'yan bindiga sun sake sace mutane biyar a garin Gatawa da ke yankin Sabon Birni na jihar Sokoto, sun nemi a biya N500,000 a matsayin kudin fansarsu.
An gano gawar dan jaridar Vanguard dake dakko rahotanni daga Majalisar Tarayya, kimanin wata daya dabacewarsa. An yi wa Tordue Salem ganin karshe da ransa ne a
Labarai
Samu kari