Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Manyan jami'an gwamnatin Imo sun ce su da 'yan jihar suna shirin tarbar shugaban kasa Muhammadu Buhari, a ranar Alhamis, 9 ga watan Satumba a garin Owerri.
Gwmnatin shugaba Buhari ta bahyana aniyar sayar da wasu kadarori mallakin gwamnati ga masu zuba hannun jari a kasar domin karfafdo da kamfanonin zuwa ci gaba.
Babban hadimin shugaban kasa kan lamuran jama'a, Ajuri Ngelale, yace wasu yan Najeriya kullum sun kiran shugaba Muhammadu Buhari da sunan mai nuna kabilanci.
Wata babbar kotun da ke zama a Ibadan a ranar Talata ta yarda da bidiyoyin shaida da aka mika gaban ta kan zargin kutsen da jami'an tsaron farin kaya suka yi.
Gwamna Oluawarotimi Akeredolu na jihar Ondo, ya bayyana cewa 'yan bindigar da ake kira 'yan fashi da makami a jihar Zamfara hakika 'yan kungiyar ta'addanci ne.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya ce bisa abubuwan da yan bindiga ke yi da kuma bayanan da yake samu, da ya sani bai yi sulhu da yan bindiga a baya.
Wata matar aure ta garzaya kotun musulunci dake Anguwar Rigasa Kaduna, inda ta nemi alkalin kotun ya taimaka ya rabata da mijinta don ya samu tabin hankali.
An samu rahotanni akan yadda mai kudin duniya, Jeff Bezos ya dauka nauyin fasahar da zata kara wa rayuwar dan Adam shekaru 50 akan shekarun da ya debo zai yi.
Bashir Magashi, ministan tsaro, ya ce 'yan bindiga suna tada hankula a yankin arewa maso yamma da arewa ta tsakiya kuma 'yan Najeriya na zaton ba za iya da su.
Labarai
Samu kari