A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Wata babbar kotun da ke zama a Ibadan a ranar Talata ta yarda da bidiyoyin shaida da aka mika gaban ta kan zargin kutsen da jami'an tsaron farin kaya suka yi.
Gwamna Oluawarotimi Akeredolu na jihar Ondo, ya bayyana cewa 'yan bindigar da ake kira 'yan fashi da makami a jihar Zamfara hakika 'yan kungiyar ta'addanci ne.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya ce bisa abubuwan da yan bindiga ke yi da kuma bayanan da yake samu, da ya sani bai yi sulhu da yan bindiga a baya.
Wata matar aure ta garzaya kotun musulunci dake Anguwar Rigasa Kaduna, inda ta nemi alkalin kotun ya taimaka ya rabata da mijinta don ya samu tabin hankali.
An samu rahotanni akan yadda mai kudin duniya, Jeff Bezos ya dauka nauyin fasahar da zata kara wa rayuwar dan Adam shekaru 50 akan shekarun da ya debo zai yi.
Bashir Magashi, ministan tsaro, ya ce 'yan bindiga suna tada hankula a yankin arewa maso yamma da arewa ta tsakiya kuma 'yan Najeriya na zaton ba za iya da su.
Bayan taron shugaba Buhari da shugabannin tsaron ƙasar nan, Sufeta janar na rundunar yan sanda, Usman Alkali Baba, yace shugaban ya yaba musu bisa kokarinsu.
An kori Dakta Adebayo Mosobalaje, malami a tsangayar koyar da harshen turanci a Jami'ar Obafemi Awolowo University, da ke Ile-Ife saboda badala, Daily Trust ta
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kara tabbatar wa da ‘yan Najeriya tabbacin sa na cewa mulkin sa zai tabbatar da tsare rayuka da dukiyoyin wasu ‘yan Najeriya.
Labarai
Samu kari