Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
Gwamnatin Kano ta yanke shawarar siya wa Sheikh Abduljabbar Kabara littafan Sahihul Bukhari da Muslim, Freedom Radio ta ruwaito. An samu bayanai akan yadda za
Rahotanni sun kawo cewa kungiyar Boko Haram ta saki ma'aikacin gwamnan jihar Yobe, Mai Lalle, da abokinsa bayan sun shafe kimanin watanni hudu a hannun su.
Gwamnatin tarayya tayi bayanin abin da ya sa miliyoyin matasan da suke shan wahala, suna fama babu rashin aikin yi kuma bayan sun yi karatun bokon da ake so.
Wasu hotuna da suka bazu a dandalin sada zumunta sun nuna shugaban Ƙungiyar Dalibai na Jami'ar Tarayya da ke Dutse a Jigawa sun nuna ya iso aji tare da tawaga b
Malamin addini Gumi ya sake caccakar 'yan awaren Igbo da Yarbawa, ya ce su suka cinna duk wata wutar rikici da ke addabar yankin kudancin Najeriya. Ya bayyana
Daya daga cikin mutanen da rundunar yan sanda ta kama kan samanen da aka kai gidan mai shari’a Mary Odili ya yi ikirarin cewa shi mai ba Malami shawara ne.
Shugaba Muhammadu Buhari ya gana da Shugaban kamfanin man Total Mr Patrick Pouyanne tare da tawagar diraktocinsa a ranar Alhamis, 11 ga Nuwamba, 2021a Paris.
Kungiyar ASUU, reshen Jami'ar ATBU ta Bauchi ta soki nadin da aka yi wa Ministan Sadarwa da tattalin arzikin zamani, Isa Pantami a matsayin Farfesa na harkar ts
Jami'an yan sandan Nigeria sun kama 'yan sandan bogi su 14 da suka kai hari gidan Mai Shari'a Mary Odili a ranar 29 ga watan Oktoba, Daily Trust ta ruwaito. Jam
Labarai
Samu kari