Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
A ranar Juma'a ne Shatu Garko ta lashe gasar kyau ta Najeriya, inda ta zama Miss Nigeria ta 44 a shekarar 2021. Mun kawo kadan daga labarin wannan shahararriya.
Sarkin Daura ya bayyana kalaman yabo mau kyau ga mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo. Ya ce Osinbajo yana cika alkawarin da ya dauka kuma mutumin kirki ne.
Ministan al’adu da labarai, Alhaji Lai Muhammad ya ce duk da manyan kalubalen da kasar nan ta ke fuskanta ba su hana shugaban kasa Buhari kawo canji ba a kasar.
Samuel Ortom, gwamnan jihar Binuwai, ya ce shugaban kasa kaka ne wanda ya dace ya gane cewa kasar nan rushewa ta ke yi sakamakon al'amuran 'yan ta'adda a kasa.
An yi Yusuf Buhari, da namiji daya tilo na Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, nadin sarauta matsayin Talban Daura kuma Dagacin Kwasarawa. Wannan bikin nadin sara
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, ya isa Katsina a safiyar Asabar domin halartar nadin sarautar Yusuf, da daya tilo namiji da shugaban kasa Buhari ke da.
Jami'an hukumar kula da shige da fice ta ƙasa (MCS) sun samu nasarar kama wata babbar kwnatena maƙareda makamai a Legas bayan mai ita yace talabijin na kallo ne
Wata mata ta rasa aikinta a gidan cin abinci yayin da tayi bilicin mai tsanani a fatar ta. Wacce ta dauke ta aiki ta bayyana dalilin da yasa ta kore ta saboda
Kungiyar mabiya cocin Pentecostal a Najeriya PFN ta bayyana cewa ta bankado shirin da wasu ke yi baiwa Musulmi biyu tikicin takara kujera shugaba da mataimaki.
Labarai
Samu kari