Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
An bindiga wani Birgediya Janar har lahira a harin kwantan baunan da yan ta'adda Daular Musulunci a yammacin Afrika ISWAP suka kaiwa jami'an Soji a jihar Borno.
Zamfara - Sabon baraka ya sake aukuwa tsakanin yan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara kan zaben sabbin shugabannin jam'iyya a jihar.
Rahotanni dake fitowa daga wasu yankuna a jihar Borno sun bayyana cewa jirgin yaƙin saman sojin Najeriya ya yi ruwan bama-bamai kan dandazon mayakan ISWAP.
Tsohon Kakakin majalisar wakilan tarayya, Yakubu Dogara, ya bayyana cewa da alamun Najeriya sun hakura da halin da suka samu kansu na kashe-kashe da garkuwa.
Abuja - Wani sabon jawabin sirri da Shugabannin Jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP sukayi kan Ali Modu Sherrif ya bayyana kafafen ra'ayi da sada zumunta.
Clement Itoro, direban motar haya da yan sanda suka kama bisa zargin kashe dan jaridar Vanguard, Tordue Salem, ya bayyana cewa ya zata marigayin dan fashi ne.
A yau kuma mun tattaro manyan dalilan da suka jawo tsada da hauhawan farashin abinci a Najeriya. Muna addua Allah ya kawo mana sassauci a cikin wannan rayuwar.
A ranar Juma'a, 12 ga watan Nuwamba, rundunar sojojin Najeriya ta yi wa wasu manjo janar 10 da Birgediya Janar biyu ritaya a wani taro da aka gudanar a Kaduna.
Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara ya yi.korafin cewa yanzun ba shi da kuɗi bare ya siya litattafan Bukhari da Muslim kamar yadda Alkali ya bukatata ranar Alhamis
Labarai
Samu kari