Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Hukumar tsaro ta farin kaya DSS ta musanta zargin shugaban yan shi'a na ƙasa, Sheikh Ibrahim Zakzaky ya yi cewa hukumar ta wawuri wasu kudi da suke mallakinsa.
Mr Ademola Abidemi, tsohon dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar NCMP a zaben 2019 ya ce bai dace ba addu’o’i marasa kyau da ‘yan Najeriya su ka dinga y
Wata kotu a babban birnin tarayya Abuja ta bayyana cewa, ta soke kasancewar dan takarar jam'iyyar APC a zaben da ya gudana a jihar Anambra. Kotun ta bayyana da
Jami'an hikumar yan sanda na sashin bincike kan mayan laifuka sun yi awon gaba da vasarake a jihar Delta, bisa zarginsa da shiga badakalar filaye a yankin sa.
Matthew Kukah, faston cocin Katolika na shiyyar jihar, ya ce Ubangiji bai yi kuskure ba da ya yi Najeriya a matsayin kasa daya mai mabanbantan mutane ba, The Ca
Gwamnatin Jihar Kaduna ta hana yin duk wani taro, biki, sha’ani da sauran harkokin tara jama’a a harabar makarantun gwamnati da ke jihar,Sakataren gwamnatin na
Ma’aikatun gwamnatin tarayya da hukumomi sun kasa bayani akan naira biliyan 323.5 na 2019, yayin da aka samu ofisoshi da dama da su ka karya dokokin biyan kudi,
Wata jami'ar rundunar sojin Najeriya ta shiga hannun sashen ladabtarwa na rundunar bayan amince za ta auri dan bautar kasa a wani sansanin NYSC da ke jihar Kwar
Bayan tsawon lokaci ya na ta fama da rashin lafiya, Sarki mai daraja ta daya ya kwanta dama a Zonkwa. Mai martaba Nuhu Bature wanda shi ne Sarkin farko a kasar.
Labarai
Samu kari