Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Wani kwastoma ya hargitsa zaman lafiyar banki yayin da ya nemi bankin ya gaggauta rufe asusun ajiyarsa saboda wasu dalilai da suka gagara warware masa cikin sau
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya jajanta wa sojoji akan mutuwar wasu manya da kananun sojin jihar. Mayakan ISWAP sun halaka Dzarma Zirkusu,wani bigediya.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya karbi bakuncin kungiyar mafarauta a Najeriya, waɗan da suka nuna masa goyon baya a kokarinsa na neman kujera lamba ɗaya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun bindiga sun shiga wani ƙauye a yankin karamar hukumar Matazu ranar Jumu'a daddare, sun kashe akalla mutum shida.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi tafiye-tafiye da dama a cikin shekarar 2021. A rahoton da muka tattaro muku, mun gano kawo muku kadan daga cikinsu anan.
Yayin da jihohi da dama ke kawo kudaden shiga, jihohi 10 a Najeriya sun fito da karancin kudaden shiga a kididdigar hukumar NBS na rabin shekarar nan ta 2021.
A kalla mutane 9 ne suka rasa rayukansu a kauyen Tungar Ruwa da ke karamar hukumar Anka a jihar. ‘Yan bindiga sun auka wa kauyen inda su ka dinga sace dabbobi.
Wasu tsagerun yan bindiga da ba'a ko su waye ba, sun buɗe wuta tare da hallaka wasu mutum 4 yayin da mutane ke shirin jana'izar wata mata a jihar Benuwai .
Kano ta yi cikar kwari a ranar Asabar, 13 ga watan Nuwamba, yayin da mataimakin gwamna, Nasiru Yusuf Gawuna, ya aurar da diyarsa. Manyan mutane sun hallara.
Labarai
Samu kari