Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Kungiyar hadin kan Arewa, ACF ta yi kira ga shugaban kasan Muhammadu Buhari da gwamnonin arewa a kan nuna tausayi ga wadanda ta’addanci ya shafi yankin su.
Kimanin manoma 45 ne aka kashe yayin da 27 suka jikkata sakamakon sabon hari da aka kai a kananan hukumomin Lafia, Obi da Awe a Jihar Nasarawa. Jaridar Daily Tr
Wata kungiya a jihar Zamfara, mai suna 'Zamfara Cycle Community Initiative', ta shigar da kara a babban kotun Jihar Zamfara kan zargin saba ka'idar kwantiragi t
Dan takarar APC a zaben gwamnan Anambra ya bayyana matsayarsa kan hukuncin kotu kan soke shi cikin masu takara a zaben gwamnan Anambra da ya gudana a jihar.
Awanni 24 kacal bayan hallaka wasu mutum 38 a faɗin jihar Kaduna, wasu tsagerun yan bindiga sun bindige wani basarake a karamar hukumar Giwa dake jihar Kaduna
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kai hari a shingen yan sanda da ke kan hanyar Onitsha zuwa Owerri a jihar Anambra, inda suka kashe yan sanda bi
Wani.magidanci ya shaida wa kotu irin rashin mutuncin da matarsa ta biyu ke tafka masa, har takai ga barazanar hallaka uwar gida da yayanta guda hudu a Legas
Alkalin wata Kotun Majistare da ke jihar Gombe ya bayar da belin sabon hadimin Sanata Muhammad Danjuma Goje a ranar Litinin. Yayari ya na hannun ‘yan sanda tun
A ranar Litinin dinnan, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya rasa daya daga cikin manyan ‘yanuwansa a Duniya. Kwamred Inuwa Musa Kwankwaso ya rasu a asibitin AKTH.
Labarai
Samu kari