Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Jim kadan bayan samun labarin rasuwar kanin Dangote, Buhari ya mika sakon ta'aziyya ga dangin Dangote. Ya yi addu'ar Allah ya jikan marigayin, sannan ya ba da
'Yan bindiga sun kutsa fadar Ikpomolokpo na gundumar Gege da ke Ado ta jihar Benue a sa'o'in farko na ranar Litinin,sun kashe yarima tare da tasa keyar gimbiya.
Rahotanni daga jihar Zamfara sun bayyana cewa wasu tsagwrun yan bindiga sun kai hari mara daɗin ji kan mutanen kauye a Zamfara sabida sun gaza biya kudin haraji
Sheikh Gumi ya gano mafita ga lamarin 'yan bindiga, ya kuma dauki matakin gaggawa kanlamarin. A yanzu dai ya gina makaranta domin ilmantar da makiyaya a Kaduna.
Kungiyar malaman jami’o’i na Nigeria, ASUU, ta bai wa gwamnatin tarayya makwanni 3 don cika mata sharuddan da ta gindaya wa gwamnatin, The Nation ta ruwaito. hh
Rahotonni da muke samu sun bayyana cewa, wasu miyagun 'yan bindiga sun farmaki mazauna wani yankin Sokoto. Sun hallaka mutane da yawa a garin inji gwamnan jihar
Gwamnatin Najeriya na shirin aikin gyara taswirar Najeriya, lamarin da zai kawo canja taswirar Najeriya mai shekaru sama da 41 da gwamantin Kanada ta samarwa ka
An rufe kulob, wato gidan casu na Hustle and Bustle mallakar babban dan kasuwa Obinna Iyiegbu da aka fi sani da Obi Cubana, kamar yadda rahotanni suka zo. Hakan
Bayan hari makarantar Isalmiyya a farkon wannan shekarat, miyagun yan bindiga sun sake shiga garin Tegina da mugun nufi, sun yi awon gaba da wasu ma'aikata 5.
Labarai
Samu kari