Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Uwar gidan shugaban ƙasa, Aisha Muhammadu Buhari, ta umarci ma'aikatan ofishinta su tafi hutu har dai baba ta gani, wannna na zuwa ne bayan dawowa daga Turkiyya
Babbar majalisar tarayya ta amince da naɗin Mu'azu Sambo a matsayin sabon minista bayan shugab Buhari ya aike musu da sunansa daga jihar Taraba a makon baya.
Nasir El-Rufai, gwamnan Jihar Kaduna ya ce, bai yarda da tsarin sauya wa 'yan ta'adda hali ba, ya kara da cewa hanyar da ta fi dace wa a bi da su kawai shine su
Ministan lantarki, Muazu Sambo ya sha alwashin magance matsalar aikin Mambilla. Sambo yace ya san inda matsalar ta ke, yace shawo kan ta ba zai gagare shi ba.
Bayan shan luguden wuta da ragargaza, mayakan ISWAP sun birne ‘yan uwansu guda 77 a wuraren yankin Marte, Daily Nigerian ta ruwaito. Kamar yadda rahotanni daga
Hukumar yaki da rashawa da masu yiwa arzikin kasa ta'annati, EFCC, ta ce ta kama wani mutum a filin jirgin Malam Aminu Kano, da katinan banki guda 576, Premium
Kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya karanta wasikar kin aminta da kudirin gyaran dokar zabe da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike wa majalisar.
Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya yi wa tsohon ubangidansa, Sanata Rabiu Musa-Kwankwaso, Inuwa Musa-Kwankwaso. Ya ce babban rashi ne ga Najeriya duka.
Kungiyar tuntuba ta arewa, ACF ta nuna rashin jin dadin ta dangane da yadda gwamnonin arewa su ka nuna rashin tausayi ga jama’an da rashin tsaro ya ritsa da yan
Labarai
Samu kari