Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Shugaban kwamitin kula da sojoji na majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume,ya koka kan yadda miyagun 'yan ta'addan ISWAP ke sake shirya kansu a yankin tafkin Chad.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa ɗan uwa ga hamshakin attajirin da yafi kowa arziƙi a nahiyar Afirka, Aliko Dangote, sani Dangote ya rigamu gidan gaskiya.
Shugaba Muhammadu Buhari yana kiran a rage facaka da dukiya, sai aka ji Gwamnatin Tarayya za ta sake sayen motocin N1.6bn a 2022, bayan an kashe N500m a 202.
Duk da albarka na ruwa da Najeriya ke dashi, ana ci gaba da shigo da kifi daga kasashen waje don biyan bukatun abinci a kasar. Daga kasashe 10 ake shigo da kifi
A yankin Damboa a Borno, mutane suna biyan haraji ga Islamic State of West Africa Province. Direbobi suna biyan ISWAP kudi domin su bi hanyoyi lafiya kalau.
Sani Dangote, mataimakin shugaban rukunin kamfanonin Dangote kuma kanin Aliko Dangote ya riga mu gidan gaskiya. Mr Dangote ya rasu ne a Amurka a ranar Lahadi ba
Wani mutum mai suna Abdulateef ya riga mu gidan gaskiya bayan matarsa ta daba masa wuka ya.Jaridar Daily Trust ta rahoto cewa matar ta yi wa mijin wannan raunin
Rundunar sojin Najeriya ta magantu kan jita-jitar da ake yadawa cewa, rundunar tana shirin yiwa shugaban kasa Muhammadu Buhari juyin mulki nan ba da dadewa ba.
Kungiyar farfado da martabar Arewa ta gana da wasu mambobinta domin nemawa kasar mafita, musamman yankin Arewa da ta'addanci ya addaba a 'yan shekarun nan.
Labarai
Samu kari