Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Rundunar 'yan sandan jihar Kogi ta ce ta ceto wasu mutum 2 da aka yi garkuwa da su a kan babban titin Ajaokuta zuwa Itobe da ke jihar.Sun kama wasu shanun sata.
Gwamnatin jihar Neja ta kama wasu mutane da suka shigo da almajirai daga nisan jihar Sokoto. Gwamnatin ta ce a babu tausayi a cikin wannan lamari na dauko yara.
Fadar shugaban ƙasa ta maida martani kan sukar mutane da kuma na jam'iyyar PDP kan zuwa Buhari Legas a lokacin da yan bindiga suka kashe mutane da dama a Sokoto
OAuGF ya zargi ma’aikatar shari’ar da karkatar da sama da Naira miliyan 113. Binciken kudin da aka yi ya nuna yadda aka rika sabawa ka’idoji da sharudan aiki.
Kudin da Kanal Hameed Ali, Kwastam suka tara a asusun Najeriya a shekarar 2021 ya kai N2.3tr. Timi Bomodi yace abin da aka yi tunanin samu a bana shi ne N1.68tr
Tsohon Ministan harkokin cikin gida, Mohammed Magoro yace za a iya shawo kan matsalar rashin tsaro Janar Mohammed Magoro (mai ritaya) ya bada wasu shawarwari.
Wasu matasa da ake zargin ‘yan daba ne sun kai farmaki wani bangare da ke cikin jami’ar Obafemi Awolowo a Ile-Ife inda su ka kai wa shugaban jami’ar farmaki.
Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya sha alwashin kamo wadanda suka kashe makiyaya Fulani da manoman Tibi a jihar, da aka kashe a baya-bayan nan, domin su
Wasu hatsabiban yan bindiga sun sace malaman addinin musulunci biyu a Ayetoro kan hanyar Ayetoro - Abeokura a karamar hukumar Yewa-North a jihar Ogun, Daily Tru
Labarai
Samu kari