Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Biyo bayan kaddamar da sabon shirin cefanar da gidaje na gwamnatin tarayya, mun tattaro muku matakan da zaku bi, ku mallaki gida cikin dauki daga dakunan ku.
Wasu bata gari da ake kyautata zaton masu kisa ne don a biya su kudi sun tafi gidan shugaban kamfanin Three Brothers Mills a Jigawa, Alhaji Musa sun bindige shi
Wani dalibin da ya lakadawa lakcararsa dukan kawo wuka ya bayyana gaskiyar abinda ya faru, ya ce ita ta fara jifansa da kofin shayi har ta ji masa rauni kafin n
A yau Talata ake sa ran gawar Sani Dangote, kanin mashahurin mai arzikin Afrika, Alhaji Aliko Dangote, za ta iso Kano Najeriya daga kasar Amurka inda ya rasu.
Jama'a masu zama wasu daga cikin kauyukan Borno sun koka da halin da suka samu kansu na tilascin biyan haraji da yan ta'adda suka saka musu a cikin zakkar gona.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, annsanya dokar ta baci a wasu yankunan Borno saboda yawaitar harin 'yan ta'addan ISWAP da suka addabi Askira Uba da kewa
'Yan ta'addan Boko Haram sun kwace yankuna biyar na kananan hukumomin Rafi da Shiroro na jihar Niger cewar Alhaji Ahmed Matane, sakataren gwamnatin jihar Niger.
Dakarun Sojoji sun yi galaba a kan wasu 'yan bindiga da suka yi niyyar kai hari a garin Zongo da ke karamar hukumar Zangon Kataf a daren ranar Litinin a Kaduna.
Gwamnatin Najeriya na shirin kawo wani sabon tsarin haraji, wanda zai yi aiki kan masu sayar da ruwan sha da ba barasa ba. Zai iya mayar da farashin tuwan Pure
Labarai
Samu kari