Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Rundunar ƴan sanda na jihar Kogi ta ce ta kama wasu mutane 4 da ake zargin masu garkuwa ne da fashi da makami da ke adabar mazauna ƙaramar hukumar Bassa da
Wani dan Najeriya mai shekara 9 da haihuwa, Munir Muhammad Sada, ya rattafa hannu kan kwantiragin taka leda da daya daga cikin manyan kungiyoyin kwallin duniya.
A Kano jiya sai da aka canji Dalar Amurka a kan N550 kafin a tashi kasuwa a jiya. Rahotanni sun ce tun da aka kirkiri Naira a 1973, ba ta taba kasa haka ba.
Katsina - Gwamnatin Jihar Katsina ta fitar da samfurin sabbin kalolin fentin da ake son masu ababen hawan haya suyi wa motoci da kurkurorinsu (Keke Napep).
Shahrarren Malamin addini kuma Sakataren Janar na Jama'atu Izalatul Bid'a wa iqamatus-Sunnah, Malam Kabiru Gombe, yayi barazanar shigar da tsohon kwamishanan.
Farfesa Yemi Osinbajo, mataimakin shugaban Najeriya a ranar Alhamis, 9 ga watan Satumba, ya zargi fitattun 'yan Najeriya da ingiza rashin tsaro da kiyayya.
Shugaban Muhammadu Buhari ya ce kabilar Igbo su na da fasaha tare da iya kirkire-kirkire, saboda hakan ne kuwa suke bada gudumawa mai tarin yawa wurin habaka
Femi Adesina, mashawarci na musamman ga shugaban kasa Muhammadu Buhari kan harkokin yada labarai, a ranar Alhamis ya tunkari fitaccen malamin nan, Sheikh Gumi.
An toshe hanyoyi sadarwa na zamani a kananan hukumomin jihar Katsina akalla 13 a yau Alhamis, 9 ga watan Satumba, 2021. Wannan sabon abu ba zai rasa alaka da ar
Labarai
Samu kari