Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Fusatattun jama'ar jihar Katsina sun mamaye babban titin Funtua zuwa Sheme na jihar Katsina tare da hana ababen hawa wucewa a titin Funtua zuwa titin Gusau.
Wasu tsagerun bayan bindiga sun kashe mutane kuma sun sace wasu, sannan suka kona wani a motarsa har lahira a karamar hukumar Faskari, dake jihar Katsina .
Sheikh Kabara ya bayyana cewa yawaita Addu'a da kuma azumi ne zai kawo.mana zaman lafiya a Najeriya da kuma duniya baki ɗaya, sannan kowa ya tuba ya nemi yafiya
Mutane sun ta tofa albarkacin bakinsu game da wani labari da wani mai amfani da kafar sada zumunta ya bada na cewa abokinsa ya yi karar mahaifiyarsa a kotu kan
'Yan bindiga sun sace matafiya da dama a kan hanyar Kaduna - Birnin Gwari a ranar Laraba bayan kai musu hari. A halin yanzu ba a samu cikakken bayani ba kan har
Harbe-harben bindiga ya kaure a yunkurin gina sababbin shaguna a babbar kasuwar nan ta Wambai da ke garin Kano.Wasu masu zanga-zangar suna ta sukar Ganduje.
Wasu hotuna suna ta yawo wadandan ake cewa na jama'ar da farmakin 'yan bindiga na jihar Sokoto ya ritsa da su ne. Yankin arewa maso yamma ya na fuskantar hari.
Mambobin majalisar dattawan tarayyan Najeriya sun dakatar da yunkurin tsallake matakin Buhari su tabbatar da kundin gyaran zabe 2021, za su ɗauki wani mataki.
Kwanakin baya aka ji cewa masu satar mutane sun yi gaba da wasu malamai; Hussein AbdulJelil da Ilyas Muhammed Jamiu. An biya N2.2m, an fito da su a jiya Talata
Labarai
Samu kari