Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Rufe kasuwanni masu yawa a fadin jihohin arewa maso yamma na Najeriya ya kasance babban kalubale ga 'yan fashin dajin yankin, Daily Trust ta ruwaito cewa hakan.
Hankulan mutane ya tashi a jiya a harabar asibiti kwararru na jihar Edo da ke Sapele Road a Benin yayin da aka gano gawar wata budurwa rufe cikin wani basarake
Kungiyar Miyetti Allah ta nuna rashin amincewar ta da furucin da sakatarenta na kasa ya yi akan gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari inda ya kira shi dan
Basaraken kasar Yarabawa, Cif Gani Adams da sauran masu ruwa da tsaki a harkar tsaron kudu maso yamma sunyi suka akan ziyarar da Sheikh Ahmad Gumi ya kai Igboho
Kotun daukaka kara dake Abuja ta dakatad da gwamnatocin jihar Rivers da Legas daga karbar kudin harajin VAT da hukumar FIRS ta saba karba daga hannun kamfanoni.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, a ranar Juma'a, 10 ga Satumba ya ce ba za a biya kudaden da likitocin kasar ke bi ba har sai an gudanar da shirin tantancewa.
Shahrarriyar yar wasar kwaikwayon Hausa watau Kannywood, Rahama Sadau, ta saki sabbin hotunanta tare da shahrarren dan wasan Indiya watau Bollywood, Vidyut.
Wasu bata gari sun kai wa jami’in hukumar kashe gobara farmaki a Lokoja, jihar Kogi, inda suka yi musu kaca-kaca da makamai, Daily Trust ta ruwaito. Jami’in hul
Shugaba Buhari yayin ziyarar aiki ta yini guda da ya kai jihar Imo a ranar Alhamis ya ce yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya ya zama mai matukar wahala.
Labarai
Samu kari