Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
A yanzu muke samun labarin da muke samu ance, wasu jami'an tsaro a yanzu haka sun mamaye hanyoyin shiga da fita na sakateriyar jam'iyyar APC da ke babban birni
Mai alfarma sarkin musulmi ya yi kira ga shugaban ƙasa muhammadu Buhati ya taimaka kada ya sake bari kungiyar ASUU ta sake tsunduma yajin aiki a jami'o'in ƙasa
A kalla mutane 14 ne su ka rasa rayukansu yayin da ‘yan bindiga su ka kai farmaki wasu garuruwa da ke karamar hukumar Sabon Birni a jihar Sokoto a daren Talata.
Yayin da ‘yan bindiga suka kai farmaki garin Zazzaga da ke karamar hukumar Munya a jihar Neja, inda su ka halaka mafarauci sannan su ka yi garkuwa da fiye wasu.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya koka kan yadda miyagun yan bindiga ke cigaba da cin karensu babu babbaka wajen kashe jami'an tsaro a jiharsa ta Benuwai
A ranar 29 ga Disamba, 2020, Russell Alexander, ya yi mamakin yadda aka fara tura masa kudi £110,000 (N60.7 million), cikin asusun bankinsa. Ba tare da bata.
Enugu - Wata budurwa yar Najeriya, Chiwetalu Charity, wacce aka yankewa kafa ta bayyana cewa samari basu shawa'ar jerawa da ita saboda halin da ta samu kanta.
Wasu 'yan awaren kasar Kamaru sun diro Najeriya, sun hallaka mutane da dama sun kuma kone kauye a wani yankin jihar Taraba. Sanata a jihar ta tabbatar da faruwa
Akure - Wasu masu sana'ar tuka babur a Akure, birnin jihar Ondo sun kai farmaki ofishin yan sanda dake Arakule kan kashe musu abokin aikinsu da wani dan sanda.
Labarai
Samu kari