Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Shugaba Muhammadu Buhari ya dira Maiduguri, babban birnin jihar Borno, domin ziyarar aiki ta kwana daya mintuna kadan bayan 'yan Boko Haram sun harba roka cikin
'Yan ta'addan Boko Haram sun harba makamai mai linzami a filin jiragen sama da ke yankin Ngomari a Maiduguri yayin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ke hanya.
Gwamnati a Najeriya ta bayyana yiyuwar fara amfani da sabuwar lambar shaida maimakon shaidar NIN da ake dashi. NIMC ta yi bayani kan wannan shirin na gwamnati.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya fito daga fadarsa ta Aso Villa zuwa filin jirgin Nnamdi Azikwe dake Abuja, inda zai nufi Maiduguri, babban birni jihar Borno
Mummunar gobara ta afka shaguna cike da kayan abinci makil masu kimar miliyoyi a wani bangare na sananniyar kasuwar kayan abinci ta Muda Lawal da ke jihar, Vang
Wasu ‘yan bindiga sun afka kauyaku biyu da ke karkashin karamar hukumar Faskari da a jihar, inda su ka halaka a kalla mutane bakwai sannan su ka yi garkuwa da w
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Alhamis zai ziyarci babban birnin jihar Bornoin ji Gwamna Babagana Zulum. Ya ce 'yan jihar su fito su tarbe shi hannu biyu.
Gwmanan jihar Katsina,Aminu Bello Masari, ya sha alwashin kawo ƙarshen yan bindiga a jihohin arewa da abun ya shafa kafin shekarar2023 da za su sauka a mulki.
Jami'an 'yan sandan jihar Zamfara sun samo bindigogi takwas bayan kai samame wata maboyar 'yan bindiga da ke kusa da Bayan Ruwa da ke karamar hukumar Maradun.
Labarai
Samu kari