Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna damuwa kan sauya shekar da ake yi zuwa jam'iyya APC. Ya ce APC za ta ruguje.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna damuwa kan sauya shekar da ake yi zuwa jam'iyya APC. Ya ce APC za ta ruguje.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Hukumar raya yankin Arewa maso gabas ta fara aikin gina makarantu a wasu sassan jihohin Arewa maso gabas domin dawo da martabar ilimi a yankunan da rashin tsaro
Oladayo Amao, shugaban dakarun sojin sama, ya ce lugude da ayyukan sojoji kan 'yan ta'adda ya na bada sakamako mai kyau, Kamar yadda TheCable ta ruwaito hakan.
Murtala Rufa'i malami ne jami'ar Usmanu Danfodiyo da ke Sokoto, ya ce wani binciken da yayi kan ta'addanci a Zamfara ya bayyana yadda jama'a ke samun kudi daga.
Sojojin da ke aiki da Operation Safe Haven (OPSH), wata hukumar tsarin hadin guiwa da ke da alhakin samar da zaman lafiya a Plateau, sun sheke direba da duka.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya ce 'yan bindiga sun yi watsi da damar da suka samu ta sulhu a baya, yanzu tsakanin gwamnati da su sai aikawa lahira.
Shahrarren dan siyasa a kasar Tanzania, Petro Magoti, ya saki hotunan daurin aurensa da kyakkyawar budurwa bayan cika alkawarin da yayi mata ranar 29 ga Mayu.
Sakataren Janar na Jama'atu Izalatul Bid'a wa iqamatus-Sunnah, Malam Kabiru Haruna Gombe, ya bayyana cewa ya yafewa Muaz Magaji, tsohon kwamishanan ayyukan Kano
An bayyana jihar Bauchi, Kano da Kebbi a matsayin jihohin da ake mumunar magudin jarabawar kammala karatun Sakandare a Najeriya. Shugaban hukumar Jarabawar kasa
Kwamoti Laori, mai wakiltar mazabar Numan/Demsa/Lamurde a tarayya ya fadi nawa kowanne dan majalisar wakilai ke samu a matsayin kason aiwatar da ayyukan mazabu.
Labarai
Samu kari