Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Wani dan Najeriya mai suna @Letter_to_Jack a Tuwita ranar Laraba, 23 ga Maris, ya bayyana wata budurwa mai suna Ashiru Dupe Adedayo, wacce ta gudu da kudin maig
Abuja - Shugaba Muhammadu Buhari ya bada izinin saki sama da N14 billion don horas da matasa marasa digiri 500,000 a shirin N-Power na tsawon watanni tara.
Wasu tsageru sun kona wasu rugagen makiyaya biyu a yankin Zauru da Kurdan a karamar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna, inji rahotanni da dama daga yankin.
Kotu ta yanke hukuncin daurin shekara guda a gidan gyara hali ga lauyan bogin da ya je ofishin hukumar EFCC kwanakin baya karbar belin wani wanda ake tuhuma da.
Aso Rock, Abuja - Shugaba Muhammadu Buhari ya ce kada a kuskura a bari jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta koma kan ragamar mulki a shekarar 2023..
Wasu yan ta'adda da ake tsammanin yan fashi da makami ne sun halaka Garkuwan Yala yayin da suke kan hanyar kai ziyara Asibiti domin gaida mara lafiya a Filato.
Gwamnan Jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya kori duk wata jita-jita, ya ce yanzu haka yana hararar tsayawa takarar shugaban kasa a shekarar 2023, karkashin inuwar jam’
An kama wasu wasu matasa hudu, kuma fusatattun matasa sun lallasa su kan zarginsu da sata a wani gidan gona da ke Erunwon a karamar hukumar Ijebu North East ta
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta sanar da damke wani matashi da yayi amfani da tabarya wurin halaka matar aure, sace wayoyinta 3 tare da raunata yaranta biyu.
Labarai
Samu kari