Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Za a ji cewa Peter Obi ya zargi gwamnati da kin maida hankali domin ganin dalibai sun koma karatu jami’o’i, yace Muhammadu Buhari zai iya biyan bukatun ASUU.
Budurwa mai shekaru 24 mai suna Annastasia Michael, ta rubuta budaddiyar wasika ga diyar Sanata Ike Ekweremadu, Sonia, inda tace zata bata daya daga cikin koda.
Wata matar aure mai suna Florence Ideye, ta nemi kotun Igando da ke Lagas da ta raba aurensu cewa maigidanta Victor, baya aiki tsawon shekaru 10 da suka gabata.
An goge sunayen mutum 1,126,359 da suka yi rajistar katin zabe. Hukumar INEC mai gudanar da zabe ta bayyana halin da ake ciki wajen rajistar masu neman PVC.
Babbar kotun tarayya dake zaman a birnin tarayya Abuja ta baiwa hukumar tsaron farin kaya DSS ta izinin cigaba da tsare Tukur Mamu, na tsawon watanni biyu.
Rahoton da muke samu yanzun ya nuna cewa majalisar Kansiloli sun tsige shugaban ƙaramar hukumar Langtang ta arewa, Bitrus Rimven Zulfa, kan wasu zarge zarge
Wani matashi ya fashe da kuka wiwi bayan ya gano cewa an rigada an yi baikon budurwarsa da wani. Tuni bidiyon da ke dauke da sakon muryarsa ya yadu a intanet.
Rahoton da muke samu daga jihar Jigawa da safiyar nan na nuni da cewa wata tukunyarGas ta yi sanadin jikkata mutaneda dama, shaguna da Gidaje sun kone a Jigawa.
Jama'a sun tofa albarkacin bakunansu bayan bayyanar bidiyon wata kyakkaywa karamar yarinya mai dauke da haske da furfura a gaban goishinta a soshiyal midiya.
Labarai
Samu kari