Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Mazauna yankin Mada da wassuu kauyuka dake karkashin karamar hukumar Gusau sun tsere daga gidajen su bayan 'yan bindiga sun kai musu sabon mummunan farmaki.
A safiyar ranar Litinin, 27 ga watan Yuni ne aka wayi gari da labarin murabus din shugaban alkalan Najeriya kuma shugaban majalisar shari’a ta kasa, CJN Tanko.
Ya rike mukami matsayin daya daga cikin alkalan kotun daukaka kara tsakanin shekarar 2005 zuwa 2011 daga bisani aka yi masa karin girma zuwa babbar kotun jiha.
An yi garkuwa da wani sabon jami’in ‘yan sanda (DPO) da aka tura zuwa Birnin Gwari a Jihar Kaduna, daidai lokacin da yake hanyar kama aikinsa daga inda aka tura
Gwamnan jihar Borno na jam'iyyar APC, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya maye gurbin kwamishinoni 19 da suka rasa aikin su watanni biyu da suka shuɗe a Borno.
NECO ta na bin Gwamnatin jihar Kano bashin da ya kai Naira biliyan 1.5. A dalilin wannan tulin bashi, NECO ta ke neman hana daliban makarantun jihar jarrabawa.
A yau ne aka tashi da labari mai daukar hankali, babban jojin Najeriya, mai shari'a Tanko Muhammad ya yi murabus daga aikinsa sabida wasu dalilai masu karfi.
Hukumomin ‘yan sanda a jihar Imo sun ce sun kama daya daga cikin wadanda ake zargi da kashe jigo a jam’iyyar APC, Ahmed Gulak, kamar yadda gidan talabijin na C
Kungiyar malaman koyon Larabci da addinin Islama na Najeriya (NATAIS) ta bukaci makarantu a fadin kasar da su mutunta hukuncin kotun koli kan amfani da hijabi.
Labarai
Samu kari