Latest
Gwamnatin jihar Katsina ta yabi sojoji kan nasarar kashe 'yan bindiga 53 da aka kai farmaki maboyar dan bindiga Buzuru da ya shahara da kai hare hare a jihar.
Hukumar kididdiga ta kasa watau NBS ta bayyana cewa hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya ya yi gagarumar faɗuwa daga 34% zuwa 24.48% a watan Janairu.
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan wasu 'yan bindiga da suka shahara da kai hare hare a Sabon Birni. Wani da aka ceto ya bayyana yadda maboyar ta ke.
Rikicin siyasa a Osun ya yi sanadiyar mutuwar mutum 6. Rundunar 'yan sanda ta tura karin jami’an tsaro don kwantar da tarzoma tare da hukunta masu haddasa rikicin.
Kungiyar 'Arewa Consultative Forum' ta ce samar da hukumomin raya shiyyoyin Arewa maso Gabas da Yamma za su tallafa wajen ceto yankin daga durkushewa.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya fara sabon awaki ga mata da makiyaya a faɗin jihar, ya ce shirin zai taimaka wajen bunƙasa harkokin kiwo.
Masu garkuwa da mutane, dauke da muggan makamai sun farmaki gidan wani faston cocin RCCG. An ce 'yan bindigar sun kashe dan faston tare da sace matarsa.
Wani babban dan adawa a Najeriya ya ce sun fara hada kan 'yan adawa domin tunkarar APC da murya daya a zaben 2027. Za a saka Atiku da Obi a shirin.
Tsohon ministan yada labaran Najeriya, Edwin Clark ya rigamu gidan gaskiya. An ce jagoran Kudu maso Kudu ya rasu yana da shekaru 97 a daren Litinin, 17 ga Fabrairu.
Masu zafi
Samu kari