Latest
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar dan kwallon Najeriya, Abubakar Lawal, wanda aka ce ya fado daga bene na uku a birnin Kampala da ke kasar Uganda.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa’i, ya zargi tsofaffin abokansa da hada baki wajen kokarin kawo karshen tasirin siyasarsa a Kaduna gabanin zaben 2027.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce za a sha wahalar tallata Bola Tinubu a Arewacin Najeriya a 2027. Ya ce ana gani kamar komai na tafiya amma ba haka ba ne
Yan Majalisa 4 da jam'iyyar NNPP ta ce ta dakatar da su a Kano sun yi martani mai zafi, sun ce Kwankwaso ke juya komai a jam'iyyar kamar wata kadararsa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El–Rufa'i ya ce zai ci gaba da zama dan siyasa har karshen rayuwarsa, amma wannan ba ya nufin yana da muradin tsayawa takara.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana game da biyan haraji a Najeriya inda ya ba da shawarwari yan kasa su dage da ba da tasu gudunmawa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce bai fita daga APC ba sai dai jam'iyyar ce ta yi watsi da shi. Ya ce ba zai koma PDP ba ko da APC ba ta gyaru ba.
Bayan tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya tabo Malam Nuhu Ribadu game da zaben shugaban kasa a 2031, mai ba shugaban ƙasa shawara ya yi masa martani.
Tsohon gwamnan Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai ya ce tsohon shugaba Muhammadu Buhari ne ya tilasta masa tsayawa takarar gwamna, duk da ba shi da burin yin takara.
Masu zafi
Samu kari