Latest
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya zargin gwamna Alia na APC da cewa har yanzu bai aiwatar da umarnin Bola Tinubu kan kashe mutane a Benue ba.
Ambaliya ta lalata gonakin shinkafa a garuruwa 7 na jihar Kebbi, inda dubban manoma suka yi asara yayin da ake fargabar samun karancin abinci a ƙasar.
Tsohon gwamnan jihar BenuwaI, Samuel Ortom ya ce ba ya tunanin haɗakar ƴan adawa watau ADC za ta kai labari, yana mai cewa shi da magoya bayansa suna nan a PDP.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar bayar da agaji ta ICRC ta bayya fargaba kan halin yunwa da kananan yara da mata ke fuskanta a Arewa maso Gabas.
Jam'iyyar APC ta fusata yayin da jam'iyyar adawa ta PDP ta ce babu mai hankalin da zai sake zaben shugaba Bola Ahmed Tinubu a 2027. APC ta ce Tinubu zai yi nasara.
Kamar yadda ya saba, fitaccen Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya tura gargadi ga Shugaba Bola Tinubu game da wasu yan Arewa saboda zaɓen shekarar 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu mabiya hanyar Kano-Gwarzo-Dayi sun bayyana takaicin yadda rashin karasa aikin titin ke jawo asarar rayuka da dukiyoyi.
A Alkaleri, mahaifar gwamnan Bauchi, 'yan bindiga sun kashe mutum ɗaya yayin da suka yi garkuwa da mutane 26. An fara tura masu Naira miliyan 1.5 na kudin fansa.
Shugaban kamfanin BUA, AbdulSamad Rabiu ya bayyana cewa nan gaba farashin kowane buhun siminti zai sauka a Najeriya idan darajar Naira ta ƙara tashi.
Masu zafi
Samu kari