Latest
A yau fagen kalace-kalace na jaridar NAIJ.com ya kalato muku jerin shugabannin wasu kasashe mafi karfin iko a duniya. Wannan shugabanni bincike ya tabbatar da cewa babu wani shugaba a duniya da ya kere musu ta fuskar karfin mulki.
Rundunar dakarun sojojin Najeriya a jiya ta bayar da labarin samun nasarar da suka yi na fatattakar wasu 'yan Boko Haram tare da kashe bakwai daga cikin mayakan su a wani gumurzu da akayi a cikin dazukan jihar Borno. Kanal Onyema
Dazu mu ka ji cewa an karbe manyan bindigogi sama da 100 a hannu bata-gari a Neja. Yanzu dai Shugaban kasa Buhari na yaki da masu safarar migayun makamai. Rundunar ‘Yan Sanda sun maka wadanda aka kama a wani Kotu.
Tsohon kakakin majalisar wakillai ta Najeriya kuma dan asalin jihar Kano Alhaji Ghali Umar Na'abba ya bayyana cewa shi dai bai ga da wane ido shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari zai kalli 'yan Najeriya ba har ya ce su sake za
Zanga-zangar ta dauki sabon salo a jiya a yayin da dubban 'yan Shi'a suka fito tare da mamaye manyan titunan Abuja, lamarin da ya haddasa cunkuson ababen hawa. Rahotanni sun bayyana cewar hatta jami'an 'yan sanda da aka turo domin
A watan Oktoban shekarar 2016 ne Aisha Buhari ta jawo hankalin jama'a bayan wata ganawa da jaridar BBC inda take bayyana shakku a kan salon mulkin mijinta, shugaba Buhari, tare da kokwanton sake goya masa baya. Shugaba Buhari, ya
Za ku ji cewa yanzu Shugaban Facebook Mark Zuckerberg ya ba Dala biliyan 66 baya- A makon jiya ne Zuckerberg ya amsa tambayoyi gaban Sanatoci kasar Amurka kan wasu zargi na fallasa sirrin jama’a a gaban Duniya.
Rahotanni da sanadin jaridar Daily Trust sun bayyana cewa, an yiwa wasu jiga-jigai karamcin lambar yabo ta Jaruman Kano da suka hadar har da gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje da tsohon ministan ilimi, Mallam Ibrahim Shekarau.
Tsohuwar shahararriyar jarumar kamfanin shirya fina-finan Hausa na Kannywood, Fati Mohammed tayi raddi ga magoya bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari. Ta bayyana cewa babu makawa miliyan 50 Atiku Abubakar ya bata.
Masu zafi
Samu kari