Latest
Majalisar dattijai ta mayar da kudin fom din takarar shugaban kasa zuwa miliyan N10m. Ragin kudin na cikin gyaran sashe mai lamba 6 2010 na kundin tsarin dokokin zabe da majalisar ta aiwatar tun 30 ga watan Maris. Idan shugaba
Yansandan sun bukaci na bayyana a gabansu da misalin karfe 10:45 na safiyar ranar Litinin, haka kuwa aka yi, inda na isa babban ofishin Yansandan jihar a daidai 10:45, na bada bayanina a iyakar gaskiyata, sa’annan suka bada beli n
Wannan lamari mara dadi ya faru ne a ranar 14 ga watan Afrilu, inda Uwargida Faith ta fala ma Dansanda Faith Akori mari bayan ta ga alamun yana neman ya bata mata lokaci a lokacin da ya tare wani dan Achabar da ya dauko ta.
Sanatan ya ce ya isa ofishin hukumar da misalin karfe 10:45 na safe. Sannan ya kara da cewar bayan ya rubuta bayanin sa dangane da zargin da ake yi masa, an bar shi ya tafi bisa dogaro da matsayin sa. A kwanakin baya ne kwamishina
An kama Behora ne a jiya kuma hukumar 'yan sanda ta ce zata gurfanar da shi gaban kotu bisa wasu caji guda hudu da suka hada da bata suna da kuma bayar da bayanan bogi a kan hukumar 'yan sanda. Abubakar ya bukaci 'yan siyasa da su
Shugaban hukumar kwastam, Hamid Ali ya nada babban hadiminsa, Birgediya Janar Buhari I a matsayin shugaban kwamitin, inda ya baiwa mambobin kwamitin tabbacn rahotonsu zai yi amfani wajen inganta walwalar ma’aikatan hukumar.
Kamar dai yadda muka samu daga majiyoyin mu, yanzu haka kasar Isra'ila ta Yahudawa dake a gabas ta tsakiya na cikin halin ha'ulai biyo bayan mmuguwar zaizaiyar kasa da ta kunno kai a kudancin kasar Isra'ila wadda ta yi sanadiyyar
Tsohon shugaban majalisa Ali Ndume (APC, Borno) ya kalubalanci yunkurin abokan aikinsa game da tsige shugaban kasa Muhammadu Buhari daga kujerarsa ta shugabancin kasar Najeriya. Yunkurin a biyo bayan siyan jirgi a kasar Amurka.
Wani matashi mai akalla shekaru 32 a duniya dan kasar Ghana dake aiki a wani banki ya ankarar da jama'a yadda ya ga jami'an 'yan sandan kasar na anfani da motar sa da 'yan fashi suka kwace masa tare da kusan halakashi shekaru kima
Masu zafi
Samu kari