Latest
Haka ne yasa Legit.ng ta kawo muku wasu muhimman bayanai game da wannan cuta, ta yadda jama’a zasu bi hanyoyin da suka dace don kauce ma kamuwa da cutar, da kuma neman hanyar samun waraka idan an kamu.
Tawagar wasu likitoci sun bayyana irin nau’in abinci da ya kamata a dunga ba yara kanana saboda ya tallafa masu wajen kara kaifin kwakwalwa da tunani. A cewarsu karancin wadannan abinci na hana yara fahimtar abin da ya kamata.
Majalisar dokokin kasar Aljeriya ta nada shugaban majalisar dattawan kasar, Abdelkader Bensalah, a matsayin shugaban kasa mai rikon kwarya sakamakon murabus din tsohon shugaban kasa Abdelaziz Bouteflika bayan makonni ana zanga-za
Rahotanni sun kawo cewa jiragen ruwa tara makare da kayayyakin amfani daban-daban na shirin sauka a tashoshin jiragen ruwan Apapa da Tin-Can Island, hukumar tashoshin ruwan Najeriya (NPA) ta bayyana hakan a ranar Talata.
Mun ji labarin wani Mutumin Najeriya da ya tashi ya auri tsohuwar mai shekaru fiye da 60 kwanan nan. Wannan Saurayi daga Najeriya ya auri wata tsohuwar ne daga Kasar Amurka da su ka hadu a Facebook.
Labari daga Legit.ng na cewa: suna tsananin matsa lamba ga fadar Shugaban kasa don ganin cewa anyi waje da Magu daga wannan mukami nasa.
A ranar Talata, 9 ga watan Afrilun 2019, Majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da Manjo Janar Paul Tarfa mai ritaya da sauran zababbun ckwamitin habaka ci gaban Arewa maso Gabas da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada.
Hamshakin dan kasuwar nan na jihar Kano, Aliko Dangote, shi ne wanda ya fi ko wane bakin mutum tarin dukiya kuma ya yiwa duk wani bil Adama fintinkau ta fuskar arziki a nahiyyar Afirka kamar yadda Mujallar Forbes ta bayyana.
Wata gamayyar kungiya mai son ci gaban gwamnati, ta bayyana cewa ya zama dole majalisar dokokin kasar ta guji duk wani hayaniya da ka iya zuwa daga majalisar zartarwa da na dokokin kasar, inda ta bayyana cewa kasar ta fuskanci kal
Masu zafi
Samu kari