Latest
Hukumar bayar da agajin gaggawa (NEMA) ta tabbatar da mutuwar mutane bakwai sanadiyar tsawa a ranar Alhamis a Yola. Mista Abani Garki, shugaban kula da ayyukan hukumar a jihohin Adamawa da Taraba, ya bayyana hakan.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya na ganawa da shugabanin kungiyoyin Fulani da ke zaune a yankin Kudu maso Yammacin Najeriya. An kira taron ne domin warware matsalar rashin tsaro da ake fama da shi a yankin da galibi ake z
Wani lokaci wasu mutanen na watsa sirrikansu a shafin sada zumunta wanda kuma bai kamata a ce duniya ta sani ba, kan kace kwabo ya zaga duniya saboda harka ce da ta shafi yanar gizo.
Lionel Messi dan wasan da ke da shekaru 32 a duniya ya karbi jan kati a wani wasa da kasarsa ta Argentina ta buga da kasar Chile, inda kasar Argentina din ta lashe wasan da ci 2 - 1. Dan wasan daga baya yayi korafin cewa anyi...
Wasu saurayi da budurwa da suka hadu a shafin sada zumunta na Twitter watanni biyar da suka gabata sun gama shiri tsaf domin angwancewa. Wani mutumi mai suna @mudeekings ya bayyana wannan lamari a shafinsa na Twitter, inda ya...
Tsawon shekaru aru-aru 'baure wani nau'in dangin kayan marmari ne da ya shahara a duniya ta fuskar dandano da kuma amfani ga lafiya. Wani bincike da jaridar Guardian ta wallafa ya bayyana muhimmancin baure wajen magance cututtuka.
Akwai 'yan kwallon kafa da suka shahara sosai a duniya amma ba kasar su ta haihuwa suka buga wa tamallo ba. Hakan na faruwa ne galibi ga 'yan kwallon da ke da izinin zama a kasashe biyu a lokacin guda hakan na tilasta su zaben kas
Dakta Mohammed Sulaiman, Sakataren hukumar ne ya shaidawa manema labarai aukuwar wannan al’amari ranar Juma’a a garin Yola. Sulaiman ya ce lamarin dai ya auku ne da yammancin Alhamis a sakamakon wani ruwa da akayi mai karfi kamar
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Adamawa (ADSEMA) ta ce rasuwar wasu mutane biyar ciki har da jariri sakamakon ambaliyar ruwa da ta faru a Yola babban birnin jihar Adamawa. Dakta Mohammed Sulaiman, babban sakataren hukumar
Masu zafi
Samu kari